Home General LP Na gaba a Mazabar Delta

LP Na gaba a Mazabar Delta

Sakamakon zaben shugaban kasar da ke fitowa daga jihar Delta a yankin kudu maso kudancin Najeriya, wato jihar dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar PDP Ifeanyi Okowa ya nuna cewa dan takarar jam’iyyar Labour Peter Obi ne kan gaba.

Jihar Delta dai na da kananan hukumomi 25.

Ga sakamakon wasu kananan hukumomi da INEC ta sanar kawo yanzu:

Aniocha ta arewa:

APC – 1,146

LP – 11,678

NNPP – 138

PDP – 3,783

Ika ta arewa maso gabas:

APC – 1,902

LP – 8,980

NNPP – 120

PDP – 16,696

Ethiope ta yamma:

APC – 3,850

LP – 10,199

NNPP – 263

PDP – 5,403

Oshimili ta arewa:

APC – 1688

LP – 14,929

NNPP – 135

PDP – 4,796

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp