INEC ta ayyana Binani matsayin wadda ta lashe zaben jihar Adamawa.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC ta bayyana Sanata Aishatu Dahiru Binani matsayin wadda ta lashe zaben Gwamnan jihar da aka gudanar.
Read Also:
Kwamishinan Hukumar zaben jihar Barrister Hudu Yunusa ne ya bayyana sakamakon zaben, biyo bayan kalla zaben jihar da aka yi ranar Asabar.
Akwai cikakken bayani gaba kada……
PRNigeria hausa
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1486 days 2 hours 39 minutes 20 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1468 days 4 hours 20 minutes 45 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com