Home DUNIYA An gano gawarwakin ‘yan cirani 41 a tekun Tunisiya

An gano gawarwakin ‘yan cirani 41 a tekun Tunisiya

Masu gadin tekun Tunisia sun ce sun gano gawarwakin ‘yan cirani 41 a cikin tekun.

Wani babban jami’i ya ce sama da ‘yan cirani 200 ne da ke son tsallakawa Turai suka nutse a ruwan cikin kwanaki 10 da suka gabata.

Ya ƙara da cewa mutuwaren ƙasar Tunisia ya cika maƙil da gawarwakin ‘yan cirani amma hukumomin ƙasar na ƙoƙarin shawo kan tururuwa masu yunƙurin tsallakawa.

Ƙasar da ke arewacin Afrika yanzu ta maye gurbin makwabciyarta Libya a matsayin babbar hanyar tsallakawa Turai ga masu cirani.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp