Home DUNIYA Ɓangarorin da ke yaƙi da juna a Sudan na shirin tattaunawa a...

Ɓangarorin da ke yaƙi da juna a Sudan na shirin tattaunawa a Saudiyya

Ƙasashen Amurka da Saudiyya sun fitar da sanarwar haɗin gwiwa, ta maraba da tattaunawar farko ta kai tsaye tsakanin ɓangarorin da ke yaƙi da juna makwanni uku da suka wuce a Sudan.

Nan gaba a yau ake sa ran za su halarci wani zama na sulhu abirnin Jedda na ƙasar Saudiyya.

Abin da zai kai ɓangarorin biyu Jedda shi ne batutuwa biyu, tsagaita wuta da kai agaji ga ‘yan Sudan, sai dai ɓangaren RSF ba su ba da tabbacin halarta ba.

Masu shiga tsakanin sun buƙaci sojojin gwamnatin Janaral Abdul Fatta al-Burhan da jagoran dakarun RSF Muhammad Hamdan Dagalo sun amince da tsagaita wuta ta dindindin, bayan wadda ta fara aiki shekaran jiya ta rushe a jiya juma’a.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp