Home DUNIYA Maryam Shatty ta magantu bayan sauya sunanta da Dr Mai Riga

Maryam Shatty ta magantu bayan sauya sunanta da Dr Mai Riga

Maryam Shatty ta magantu bisa sauya sunan ta da shugaban Nijeriya Bola Ahmad Tinubu yayi cikin kunshin Ministocinsa da ya aikawa majalisar dattijai domin tantancewa.

Ta cikin shafin ta na twitter Maryam ta bayyana cewa, “yanzu ta sami Labarin cewa shugaban ya aiki da sunan Dr Mairiga domin ya maye gurbin ta,”

“zan kasance mai godiya gami da biyayya bisa matakin shugaban kasa na

Wannan dai na zuwa ne tun bayan zaman majalisar dattawan na ranar Juma’a, inda Shugaban majalisar ya karanta wata wasika da Tinubu ya aika masa na sauya sunan Maryam Shatty tare da karin sunan mutum daya.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp