Home General NBA ta maka Hannatu Musawa a gaban kotun tarayya dake Abuja

NBA ta maka Hannatu Musawa a gaban kotun tarayya dake Abuja

Kungiyar Lauyoyi ta Najeriya (NBA) bangaren da ke kula da dokar kare maradu da ci gaban al’umma, NBA Spidell na neman babbar kotun tarayya da ke Abuja ta kori ministar Al’adu, Hannatu Musawa daga mukaminta bisa zargin karya dokar bautar kasa ta NYSC.

Kungiyar ta kuma bukaci kotun da ta tilasta wa hukumar NYSC ta soke takardar shaidar da aka bai wa ministar bisa zargin bayar da takardar shaidar da ta saɓawa tanadin dokar NYSC.

Wadanda suka shigar da karar sun hada da Shugaban NBA-SPIDEL, John Aikpokpo-Martins, da Sakatariyar NBA-SPIDEL, Funmi Adeogun.

Masu shigar da karar sun yi zargin cewa Musawa ta yi bautar ƙasa na shekara ɗaya bayan ta haura shekaru 30 wanda hakan ya saba ka’idar dokar yi wa kasa hidima.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp