Home General Kotun kolin ta tabbatar da nasara Ahmadu Fintiri

Kotun kolin ta tabbatar da nasara Ahmadu Fintiri

Kotun Koli ta tabbatar wa da Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP kujerar sa.
Da safiyar ranar Laraba mai shari’a John Okoro ya karanta hukuncin, inda ya yi watsi da karar da ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC, Aisha Dahiru Binani ta shigar.
Mai Shari’a Okoro, wanda ya jagoranci alƙalan kotun biyar a yayin zaman karanta hukuncin yace, abin da Kwamishinan Zabe (REC), Hudu Ari ya aikata, rashin gaskiya ne kuma ya aikata babban laifi.
A cewar Okoro ” Dokar zabe ta dora alhakin bayyana sakamakon zabe ne, akan wanda aka nada a matsayin jami’in tattara sakamakon zaben, adan haka jami’in tattara sakamakon zabe ne, ya cancanta ya fadi sakamakon ba Ari ba”.
PRnigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp