Home General an kai ruwa rana tsakanin ‘yan sanda da masu Zanga – Zanga...

an kai ruwa rana tsakanin ‘yan sanda da masu Zanga – Zanga a jihar Kaduna

An samu hatsaniya a Kaduna tsakanin masu zanga-zangar matsin rayuwa da jami’an ƴansanda bayan da ƴansandan suka yi ƙoƙarin tarwatsa masu zanga-zanga da suka yi ƙoƙarin toshe hanyar zuwa gidan gwamnati.

Ƴansandan sun yi amfani da barkono mai sa hawaye wajen korar masu zanga-zangar.

Masu zanga-zangar sun kuma far wa ofishin Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa da kare ƙa’idojin hanya ta jihar.

A safiyar yau Alhamis ne masu zanga-zanga suka fantsama kan titunan Najeriya domin nuna fushi kan matsin rayuwa da buƙatar gwamnati ta ɗauki mataki a kai

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp