Home General An sami karuwar shiga da kaya Nijeriya daga Malta

An sami karuwar shiga da kaya Nijeriya daga Malta

Kuɗin da aka kashe domin shigo da man fetur daga ƙasar Malta ya ƙaru zuwa N766.81 a rubu’i na uku na shekarar 2024, kamar yadd alƙaluma hada-hadar ƙasashen waje da hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS suka nuna.

Duk da cewa rahoton bai tantance waɗanne irin kayayyaki ne aka shigo da su daga Malta ba, amma lamarin ya ja hankalin mutane saboda zargin da Aliko Dangote ya yi a baya cewa ana shigo da man fetur daga ƙasar.

Sai dai bincike y nuna cewa babu bayanin shigo da wani kaya daga Malta a rubu’i na farko da na biyu na shekarar, kamar yadda jaridar Daily Trust ta bayyana.

Amma a rubu’i na uku, sai aka samu ƙaruwar shiga da kayayyakin daga ƙasar.

Ƙididdigar ta NBS ta nuna cewa Malta ce ƙasa ta biyar a cikin ƙasashen da aka fi shigo da kayayyakinsu Najeriya

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp