Home General Sojojin Nijeriya sun hallaka manyan “ƴanta’adda” a jihohin Zamfara da Sokoto

Sojojin Nijeriya sun hallaka manyan “ƴanta’adda” a jihohin Zamfara da Sokoto

Nigerian Army

Rundunar Fansan yamma da ke yaƙi da ƴan bindiga a jihohin Zamfara da Sokoto ta ce ta samu gagarumar nasarar karya lagon “yanta’adda” daga ranar 1 zuwa 10 ga watan Fabrairun 2025.

Rundunar wadda ta shaida hakan a wata sanarwa da ta fitar ta hannun mai magana da yawunta, Laftanar Kanar Abubakar Abdullahi, ta ce aikin da rundunar ta yi ya ci galaba kan “ƴanta’adda” da suka haɗa da manyan ƴanbindiga.

A yayin aikin rundunar, dakarun soji sun yi nasarar kashe gomman “ƴanta’adda” da suka haɗa da manyansu irin su Kachalla na Faransa da Dogon Bakkwalo da Auta Gobaje da Dan Mai Dutsi.

Sanarwar ta ce yawancin ƴanbindigar na addabar al’ummar yankunan da ke ƙananan hukumomin Shinkafi da Zurmi da ke jihar Zamfara da kuma ƙaramar hukumar Isa ta jihar Sokoto

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp