• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General NBBF ta fidda jerin sunayen ‘yan wasanta 12 da zasu fafata a...
  • General

NBBF ta fidda jerin sunayen ‘yan wasanta 12 da zasu fafata a gasar FIBA

By
Bakoji
-
February 18, 2025
Arewa Award

Hukumar Kwallon Kwando ta Najeriya (NBBF) a ranar Litinin ta fitar da jerin sunayen ‘yan wasa 12 na karshe na D’Tigers a gasar FIBA AfroBasket na uku da za a yi a Tripoli, Libya, daga 21-23 ga Fabrairu 2025.

A farkon watan nan ne dai NBBF ta sanar da jerin sunayen mutane 24 na D’Tigers, wanda a yanzu an rage shi da kashi 50%.

Tawagar da aka zaba sun hada da gwanayen ’yan wasa da kwararru masu tasowa, duk a shirye-shirye su wakilci Najeriya a fagen wasan duniya.

Babban koci, Abdulrahman Mohammed, wanda ya jagoranci D’Tigers a zango na farko, zai ci gaba da rike mukaminsa, yayin da tsohon dan wasan Najeriya Deji Akindele da Isikaku Ikenna Smart, mataimakin kocin kungiyar Portland Trail Blazers na kungiyar Kwando ta (NBA) ne za su taimaka masa.

Read Also:

  • NDLEA ta kama wani matashi da yayi safarar kwayoyin Tramadol dubu 7 daga Legas zuwa Kano
  • Bama goyan bayan ayyukan ta’addanci a Najeriya – Miyetti Allah
  • Sojoji sun hallaka ’yan fashi 7 a Katsina

Masu horar da ‘yan wasan da ma’aikatansu, tare da ‘yan wasan, sun tashi daga wurarensu a ranar Litinin, ida ake sa ran isa birnin Tripoli ranar 18 ga watan Fabrairu.

A yammacin ranar Talata ne ake sa ran kungiyar za ta gudanar da atisayenta na farko, yayin da suke ci gaba da kammala shirye-shiryensu na tunkarar muhimman wasannin da ke gaba.

Ƴan wasan D’Tigers 12 da aka gayyata:

Zaid Hearst (Zamora, Spain)
Mike Nuga (Valmiera Glass, Latvia)
Ike Nwamu (CCMB, France) – Team Captain
Caleb Agada (Avtador, Russia)
Ugochukwu Simon (Virtus Ragusa, Italy)
Ifeanyi Koko (Rivers Hoopers)
Ibe Agu (Customs, Nigeria)
Abdul Malik Abu (Arriva P. Cukier, Poland)
Christian Mekowulu (Akita Northern Happinets, Japan)
Talib Zanna (KK Cibona, Croatia)
Kaodirichi Akobundu-Ehiogu (Pallacanestro Varese, Italy)
Jason Jitoboh (Vellaznimi, Kosovo)

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleGwamnan Kano ya haramta sanya dalibai aikin wahala a makarantu
Next articleHauhawar farashi a Najeriya ta koma 24.48 a sabon tsari – NBS
Bakoji

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

NDLEA ta kama wani matashi da yayi safarar kwayoyin Tramadol dubu 7 daga Legas zuwa Kano

Bama goyan bayan ayyukan ta’addanci a Najeriya – Miyetti Allah

Gwamnonin PDP na taro a Zamfara

Ya kamata kowane ɗan Najeriya ya koyi dabarar kare kai – Musa

kotu ta dakatar da asusun banki huɗu na Mele Kyari

Ana neman mutane 40 a cikin Kogi bayan kifewar kwale-kwale a Sokoto

A biya mu haƙƙoƙinmu, ba mu son bashin gwamnati – ASUU

EFCC ta ba da belin tsohon gwamnan Sokoto Tambuwal da ta tsare

Atiku Abubakar ya magantu kan tsare Tambuwal da EFCC ta yi

PDP ta zargi APC da yunkurin kawo tasgaro a Damukradiyya

Hoton Tinubu

Fadar Shugaban ƙasa ta musanta raɗe-raɗin rashin lafiyar Tinubu

Mahara sun kashe mutum biyu, sun ƙona gidaje da dama a Filato

Recent Posts

  • NDLEA ta kama wani matashi da yayi safarar kwayoyin Tramadol dubu 7 daga Legas zuwa Kano
  • Bama goyan bayan ayyukan ta’addanci a Najeriya – Miyetti Allah
  • Sojoji sun hallaka ’yan fashi 7 a Katsina
  • Shalkwatar tsaron Nijeriya ta yi karin bayani kan batun kare kai
  • Gwamnonin PDP na taro a Zamfara

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1530 days 6 hours 12 minutes 21 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1512 days 7 hours 53 minutes 46 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
NDLEA ta kama wani matashi da yayi safarar kwayoyin Tramadol dubu 7 daga Legas zuwa KanoBama goyan bayan ayyukan ta'addanci a Najeriya - Miyetti AllahSojoji sun hallaka ’yan fashi 7 a KatsinaShalkwatar tsaron Nijeriya ta yi karin bayani kan batun kare kaiGwamnonin PDP na taro a ZamfaraYa kamata kowane ɗan Najeriya ya koyi dabarar kare kai - MusaHukumar KAROTA ta kaddamar da kotun tafi da gidanka a jihar Kanokotu ta dakatar da asusun banki huɗu na Mele KyariAna neman mutane 40 a cikin Kogi bayan kifewar kwale-kwale a SokotoA biya mu haƙƙoƙinmu, ba mu son bashin gwamnati - ASUUAmurka za ta sayar wa Nijeriya makamai da kuɗinsu ya kai dala miliyan 346PDP za ta ƙaddamar da kwamitocin zartaswa na shiyoyiEFCC ta ba da belin tsohon gwamnan Sokoto Tambuwal da ta tsareMajalisar Dokokin Kano ta Dakatar da Ciyaman din RanoƘananan dillalan mai sun zargi shugabanninsu da yiwa Matatar Dangote zagon ƙasa
X whatsapp