• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General NBBF ta fidda jerin sunayen ‘yan wasanta 12 da zasu fafata a...
  • General

NBBF ta fidda jerin sunayen ‘yan wasanta 12 da zasu fafata a gasar FIBA

By
Bakoji
-
February 18, 2025
Arewa Award

Hukumar Kwallon Kwando ta Najeriya (NBBF) a ranar Litinin ta fitar da jerin sunayen ‘yan wasa 12 na karshe na D’Tigers a gasar FIBA AfroBasket na uku da za a yi a Tripoli, Libya, daga 21-23 ga Fabrairu 2025.

A farkon watan nan ne dai NBBF ta sanar da jerin sunayen mutane 24 na D’Tigers, wanda a yanzu an rage shi da kashi 50%.

Tawagar da aka zaba sun hada da gwanayen ’yan wasa da kwararru masu tasowa, duk a shirye-shirye su wakilci Najeriya a fagen wasan duniya.

Babban koci, Abdulrahman Mohammed, wanda ya jagoranci D’Tigers a zango na farko, zai ci gaba da rike mukaminsa, yayin da tsohon dan wasan Najeriya Deji Akindele da Isikaku Ikenna Smart, mataimakin kocin kungiyar Portland Trail Blazers na kungiyar Kwando ta (NBA) ne za su taimaka masa.

Read Also:

  • Yadda Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello
  • An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto
  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026

Masu horar da ‘yan wasan da ma’aikatansu, tare da ‘yan wasan, sun tashi daga wurarensu a ranar Litinin, ida ake sa ran isa birnin Tripoli ranar 18 ga watan Fabrairu.

A yammacin ranar Talata ne ake sa ran kungiyar za ta gudanar da atisayenta na farko, yayin da suke ci gaba da kammala shirye-shiryensu na tunkarar muhimman wasannin da ke gaba.

Ƴan wasan D’Tigers 12 da aka gayyata:

Zaid Hearst (Zamora, Spain)
Mike Nuga (Valmiera Glass, Latvia)
Ike Nwamu (CCMB, France) – Team Captain
Caleb Agada (Avtador, Russia)
Ugochukwu Simon (Virtus Ragusa, Italy)
Ifeanyi Koko (Rivers Hoopers)
Ibe Agu (Customs, Nigeria)
Abdul Malik Abu (Arriva P. Cukier, Poland)
Christian Mekowulu (Akita Northern Happinets, Japan)
Talib Zanna (KK Cibona, Croatia)
Kaodirichi Akobundu-Ehiogu (Pallacanestro Varese, Italy)
Jason Jitoboh (Vellaznimi, Kosovo)

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1486 days 4 hours 47 minutes 28 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1468 days 6 hours 28 minutes 53 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleGwamnan Kano ya haramta sanya dalibai aikin wahala a makarantu
Next articleHauhawar farashi a Najeriya ta koma 24.48 a sabon tsari – NBS
Bakoji

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato

Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Lukurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto

Rundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDP

Shugaba Tinubu ya mika ta’aziyyar Alhaji Aminu Dantata

Sojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a Neja

INEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a Najeriya

Tinubu zai saka hannu a sabuwar dokar haraji da ta yamutsa hazo

Ba mu warware rawanin Wazirin Adamawa Atiku Abubakar ba – Umar Fintiri

Bello Turji ya kashe ƴan sa-kai sama da 40 a Zamfara

Recent Posts

  • Yadda Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello
  • An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto
  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1486 days 4 hours 47 minutes 28 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1468 days 6 hours 28 minutes 54 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Yadda Jami’an tsaro suka kama ni -DanbelloAn kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya - RahotoHukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma'aikatan fadar Gwamnatin jiharSojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar FilatoNimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi NijeriyaBincike: Shin da gaske ne an kama wani mutum da ya shiga cikin rufin Silin a bankin FCMB domin yin kutse?Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata NatashaLukurawa sun kashe mutum 15 a SokotoMatatar Dangote ta rage farashin Man feturRundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDPShugaba Tinubu ya mika ta'aziyyar Alhaji Aminu Dantata
X whatsapp