• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General NBBF ta fidda jerin sunayen ‘yan wasanta 12 da zasu fafata a...
  • General

NBBF ta fidda jerin sunayen ‘yan wasanta 12 da zasu fafata a gasar FIBA

By
Bakoji
-
February 18, 2025
Arewa Award

Hukumar Kwallon Kwando ta Najeriya (NBBF) a ranar Litinin ta fitar da jerin sunayen ‘yan wasa 12 na karshe na D’Tigers a gasar FIBA AfroBasket na uku da za a yi a Tripoli, Libya, daga 21-23 ga Fabrairu 2025.

A farkon watan nan ne dai NBBF ta sanar da jerin sunayen mutane 24 na D’Tigers, wanda a yanzu an rage shi da kashi 50%.

Tawagar da aka zaba sun hada da gwanayen ’yan wasa da kwararru masu tasowa, duk a shirye-shirye su wakilci Najeriya a fagen wasan duniya.

Babban koci, Abdulrahman Mohammed, wanda ya jagoranci D’Tigers a zango na farko, zai ci gaba da rike mukaminsa, yayin da tsohon dan wasan Najeriya Deji Akindele da Isikaku Ikenna Smart, mataimakin kocin kungiyar Portland Trail Blazers na kungiyar Kwando ta (NBA) ne za su taimaka masa.

Read Also:

  • Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC
  • APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara
  • Madugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar Touadera

Masu horar da ‘yan wasan da ma’aikatansu, tare da ‘yan wasan, sun tashi daga wurarensu a ranar Litinin, ida ake sa ran isa birnin Tripoli ranar 18 ga watan Fabrairu.

A yammacin ranar Talata ne ake sa ran kungiyar za ta gudanar da atisayenta na farko, yayin da suke ci gaba da kammala shirye-shiryensu na tunkarar muhimman wasannin da ke gaba.

Ƴan wasan D’Tigers 12 da aka gayyata:

Zaid Hearst (Zamora, Spain)
Mike Nuga (Valmiera Glass, Latvia)
Ike Nwamu (CCMB, France) – Team Captain
Caleb Agada (Avtador, Russia)
Ugochukwu Simon (Virtus Ragusa, Italy)
Ifeanyi Koko (Rivers Hoopers)
Ibe Agu (Customs, Nigeria)
Abdul Malik Abu (Arriva P. Cukier, Poland)
Christian Mekowulu (Akita Northern Happinets, Japan)
Talib Zanna (KK Cibona, Croatia)
Kaodirichi Akobundu-Ehiogu (Pallacanestro Varese, Italy)
Jason Jitoboh (Vellaznimi, Kosovo)

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleGwamnan Kano ya haramta sanya dalibai aikin wahala a makarantu
Next articleHauhawar farashi a Najeriya ta koma 24.48 a sabon tsari – NBS
Bakoji

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna – Kotun Ƙoli

NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta

Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Kwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin Nijeriya

NDLEA ta cafke miyagun ƙwayoyi da darajarsu ta haura naira biliyan 6

KAROTA ta bukaci Al’ummar jihar Kano su bawa jami’anta hadin kai

Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man fetur

Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INEC

NAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji bana

Recent Posts

  • Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC
  • APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara
  • Madugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar Touadera
  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1667 days 9 hours 44 minutes 4 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1649 days 11 hours 25 minutes 29 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCCAPC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna FubaraMadugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar TouaderaICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsaKu daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar NejaSojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen wajeTinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRAICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRA
X whatsapp