• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home WASANNI Zaɓen CAF: Eto’o ya shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin...
  • WASANNI

Zaɓen CAF: Eto’o ya shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin wasanni (CAS)

By
Bakoji
-
February 19, 2025
Arewa Award

Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Kamaru (FECAFOOT), Samuel Eto’o Fils, ya shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin wasanni (CAS) sakamakon hana shi shiga zaben hukumar kwallon kafa ta Afirka (CAF) mai zuwa.

Read Also:

  • Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa
  • Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya
  • zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga

Tsohon dan wasan Indomitable Lions ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugabancin CAF amma ba a saka shi cikin jerin sunayen ‘yan takarar da aka fitar a watan Janairu. Rashin saka sunan sa cikin jerin sunayen ya zo da mamaki ga masu lura da al’amura a fadin nahiyar.

Rahotanni daga kasar Kamaru na cewa Eto’o na kalubalantar matakin na CAF, kuma a hukumance ya bukaci hukumar ta CAS da ta yi watsi da matakin, domin bashi damar shiga zaben na wata mai zuwa.

Eto’o, wanda ya kasance mai fafutukar ganin an kawo sauyi a harkar kwallon kafa ta Afirka, yana fatan wannan daukaka ƙarar za ta maido masa da takara tare da ba shi damar jagorantar hukumar kwallon kafa ta nahiyar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleGwamnatin Najeriya Ta Hana ‘Yan Sanda Holin Masu Laifi
Next articleMajalisar Dattawa ta gayyaci shugabannin tsaro kan zargin Amurka na ba wa Boko Haram kuɗi
Bakoji

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

An saka ranar gudanar da gasar CHAN ta Afirka

Tinubu ya yi tir da yadda aka ci zarafin tawagar Super Eagles a Libya

Ƴan wasan Super Eagles sun sauka a Kano

Kano Pillars ta gabatar da sabbin ‘Yan wasa 12

Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America

Flamingos sun fara atisaye a sansanin su dake birnin tarayya Abuja

Xavi zai cigaba da Jagorantar kungiyar Barcelona

Yann Aurel Bisseck na jiran kiran Jamus

NPFL: Kungiyar Kano Pillars zata Dawo Buga Wasa Jihar Kano

Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19 a Gasar Firimiya

Newcastle United na Son Daukar Neymar Daga PSG

PSG ta Sha Kashi a Gidan Monaco a Gasar Ligue 1

Recent Posts

  • Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa
  • Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya
  • zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga
  • Gwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki Gusau
  • Akalla jami’an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki – Kwamishina

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1503 days 16 hours 21 minutes 21 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1485 days 18 hours 2 minutes 46 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar JigawaZanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenyazamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba - 'Yan BindigaGwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki GusauAkalla jami'an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki - KwamishinaYadda yan bindiga suka yiwa mutane 38 yankan RagoAmbaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin YolaFadar shugaban Kasa ta magantu kan zargin da Kwankwaso ya yiwa TinubuYadda Hukumar KAROTA ta karbi koken direbobin mota a jihar KanoHare-haren ƴan bindiga a jihar Filato na ci gaba da lakume rayukaGwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rasuwar Sarkin Gusau na jiharNAFDAC ta gano gidan ajiye sinadaran haɗa abubuwa masu fashewa a KanoEFCC ta kama ƴan damfara ta intanet 25 a Jami'ar Bayero dake KanoBincike: Shin da Gaskiya ne Gadar Sama da aka gidana kan Naira Biliyan 10 a Lafia, dake jihar Nasarawa ta Rushe Bayan Mako Uku da Kaddamar da Ita?Sanatocin PDP 4 sun sauya sheƙa zuwa APC a Najeriya
X whatsapp