Home Labarai Mai gidan talabijin na AIT Raymond Dokpesi ya rasu

Mai gidan talabijin na AIT Raymond Dokpesi ya rasu

Shugaban kamfanin sadarwa na Daar Communications Raymond Dokpesi, ya rasu ranar Litinin.

Rahotanni a Najeriya sun ambato iyalan mutumin mai shekara 71 na ba da sanarwar rasuwar tasa, amma ba su bayyana abin da ya yi ajalinsa ba.

Gidan talabijin na AIT na ƙarƙashin kamfanin Daar Communications, wanda kuma ya mallaki gidan rediyon Ray Power.

“Cikin alhini da bakin ciki, muna sanar da rasuwar Chief Raymond Aleogho Anthony Dokpesi, wanda ya mutu ranar Litinin, 29 ga watan Mayu,” a cewar sanarwar.

Baya ga harkokin sadarwa, Dokpesi ɗan siyasa ne wanda ya taɓa neman takarar shugabancin Najeriya a jam’iyyar PDP.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp