Home Labarai Mai gidan talabijin na AIT Raymond Dokpesi ya rasu

Mai gidan talabijin na AIT Raymond Dokpesi ya rasu

Shugaban kamfanin sadarwa na Daar Communications Raymond Dokpesi, ya rasu ranar Litinin.

Rahotanni a Najeriya sun ambato iyalan mutumin mai shekara 71 na ba da sanarwar rasuwar tasa, amma ba su bayyana abin da ya yi ajalinsa ba.

Gidan talabijin na AIT na ƙarƙashin kamfanin Daar Communications, wanda kuma ya mallaki gidan rediyon Ray Power.

“Cikin alhini da bakin ciki, muna sanar da rasuwar Chief Raymond Aleogho Anthony Dokpesi, wanda ya mutu ranar Litinin, 29 ga watan Mayu,” a cewar sanarwar.

Baya ga harkokin sadarwa, Dokpesi ɗan siyasa ne wanda ya taɓa neman takarar shugabancin Najeriya a jam’iyyar PDP.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Jami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga PantamiGazawar Demarketing: Yadda Sukar Rarara Mai Cike da Kiyayya ga Pantami Ya Rushe Daga Yushau A. ShuaibƘungiyar NARD ta yi Barazanar Shiga Yajin AikiDakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Ƴan Bindiga 3 Sun Ceto Mutane 9 da akai Garkuwa da suƳan Bindiga sun kai Hari a Kotun Shari'a da ke Jihar Katsina
X whatsapp