Home SIYASA Sanata Abdullahi Adamu ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar APC

Sanata Abdullahi Adamu ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar APC

Sanata Abdullahi Adamu ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar APC

 

Sanata Abdullahi Adamu ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya.

Gwamnan Jigawa Muhammadu Badaru ne ya sanar da hakan a yayin babban taron jam’iyyar bayan duka waɗanda suke takarar sun janye wa Abdullahi Adamu.

Kafin sanar da shi a matsayin sabon shugaban, sai da Gwamna Badaru ya tambayi wakilan zaɓe ko kuma deliget kan cewa sun amince da Abdullahi Adamu a matsayin sabon shugaban APC, sai suka ce sun amince.

Tun kafin a soma taron dama ana ta raɗe-raɗin cewa za a samu maslaha a ba Abdullahi Adamu shugabancin, inda a yayin taron ne masu takarar suka sanar da cewa duk sun janye.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp