• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home SIYASA Yanzu-Yanzu: Murtala Garo Yayi Murabus
  • SIYASA

Yanzu-Yanzu: Murtala Garo Yayi Murabus

By
Kano, Murtala Sule Garo
-
April 17, 2022
Arewa Award

Kwamishinan Ma’aikatar Kananan Hukumomi ta Jihar Kano Murtala Sule Garo ya yi murabus daga mukamin sa domin Cika Umarnin Gwamna Ganduje.

Murabus din na zuwa ne sa’aoi kadan bayan gwamna jihar kano dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci masu Muradin tsaywa Takara a cikin jami’an Gwamantin jihar.

Read Also:

  • Har yanzu ba’a gama tantance adadin daliban da aka sace a jihar Neja ba
  • Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar
  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

Murabus din na kunshe ciki wata sanarda da POLITICS DIGESTta samu game da ajiye aikin na Murtala Garo, inda yace ya ajiye mukamin nasa ne domin yana da sha’awar yin takarar Gwamnan Jihar Kano a zaben shekarar 2023.

Murtala Garo na guda cikin manyan wadanda ke zawarcin kujerar gwamnan Jihar Kano, karkashin inuwa Jam’iyyar APC mai mulkin jihar.

” Ina yabawa Gwamna Ganduje bisa damar da ya bani nayin aiki da shi a Matsayin Kwamishinan Kananan Hukumomi, Ina godiya da dama da Kuma Sauran abokan aikin da mukai aiki da su”.  A cewar Murtala Sule Garo

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleYANZU-YANZU: Yari Yabar Jam’iyyar APC
Next articleYanzu – Yanzu: Karin Kwamishinoni Sun yi Murabus a Jihar Kano
Kano, Murtala Sule Garo

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Tinubu ya taya Kwankwaso munar cika shekaru 69 a duniya

Ban koma jam’iyyar APC ba – Namadi Sambo

Barau ya nada shugaban kungiyar zago akida na Kano mukami

Nima ɗan ƙungiyar Zago Akida ne -Sanata Barau

Gwamnoni ku dauki aniyar hidimtawa Al’umma – buhari

Atiku ya yi martani kan kalaman Akume ga ‘yan Arewa

An sake zaɓar Okonjo-Iweala shugabar WTO a wa’adi na biyu

Dalilin Ndume na sa alamar tambaya kan gaggawar amincewa da ƙudurin haraji na Tinubu

Yahaya Bello ya musanta zargin rashawa a gaban kotu

Hukumar EFCC ta ce ta yi nasarar kama Yahaya Bello

PDP ta yi watsi da sakamakon zaɓen jihar Ondo

Recent Posts

  • Har yanzu ba’a gama tantance adadin daliban da aka sace a jihar Neja ba
  • Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar
  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1618 days 7 hours 21 minutes 51 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1600 days 9 hours 3 minutes 16 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Har yanzu ba'a gama tantance adadin daliban da aka sace a jihar Neja baGwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantarKotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da raiKatu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta'addanciSAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauriSEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami'an tsaroNa kadu matuka da sace Dalibai 'yan mata a jihar Kebbi - TinubuKwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a NijeriyaMa'aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin NajeriyaSERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan daboRundunar 'yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed YerimaBabu sauran sakaci a jam'iyyarmu ta PDP - Kabiru TurakiGwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man feturRikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama daLikitoci masu neman ƙwarewa na yajin aiki a Najeriya
X whatsapp