• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Tikitin Musulmi Da Musulmi: Fafaroma Bai Umarce Ni Naki Karbar Daraktan Yakin...
  • General

Tikitin Musulmi Da Musulmi: Fafaroma Bai Umarce Ni Naki Karbar Daraktan Yakin Neman Zaben Dantakarar Shugabancin Kasa Ba – Lalong

By
Apc
-
August 11, 2022
Arewa Award

Gwamnan jihar Filato kuma Babban Daraktan yakin neman zaben dan takarar shugabancin Nijeriya karkashin inuwar jam’iyyar APC, Simon Bako Lalong, ya bayyana cewa fafaroma bai fada masa zunubi bane karbar mukamin daraktan yakin neman zaben jam’iyyar APC ba.

Lalong yace har yanzu shi cikakkeb kirista ne kuma mabiyin Darikar Katolika duk da hukuncin da ya yanke na jagorantar yakin neman zaben takarar shugaban kasa da mataimakin a APC na Musulmi da musulmi.

Read Also:

  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747
  • Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Ya kuma bayyana hakan ne jin kadan bayan ganawa da shuugaban kasa Muhammadu Buhari, domin nuna godiyar sa bisa amince da jami’ar Jos a matsayin cibiyar kula da cutar daji ta kasa, inda yayi ikirarin cewa a matsayin sana mai kishin addinin katolika, wanda kuma yayi Baftizma yana da babbar lambar yabo mai girma daga fadar Fafaroma Knight, ta Saint Gregory, fafaroma bai fada masa cewa ba daidai bane ya zama shugaban yakin neman Zaben musulmi da musulmi ba.

“Matsayin mu na mabiya darikar katolika, duk abinda za muyi muna neman shawarar Fafaroma. Kuma Fafaroman bai fadamin abinda nayi na karbar wannan mukamin laifi bane, muna karbar umarnin, kamar yadda yace”.

Lalong ya kara da cewa bai taba neman kasancewa dan takarar mataimakin shugaban kasa ga Bola Tinubu ba a shekarar 2023.

“Maganar gaskiya ni dan Jam’iyyar APC ne, wanda ya taka muhimmiyar rawa wajen kafa Jam’iyyar, kuma bana zagon kasa ga Jam’iyya ta, bana barar a bani mataimakin shugaban kasa, kwarai wasu mutane sun rubuta takardar bukatar mataimakin a madadi na, amma abinda na kawai na bukata shine tkitin sanata.

“Na sami tikitin takarar sanata da nake jira. Don haka idan a wasu mutane nada Muradin zama mataimakin shugaban kasa, kuma basu samu ba, amma suna so suyi amfani da addini domin cika burin su, baza suyi amfani dani ba.

 

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1485 days 13 hours 56 minutes 26 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1467 days 15 hours 37 minutes 51 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • All Progressive Congress (APC)
  • Simon Lalong
Previous articleKungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na Tsahon Watanni 2
Next articleDanmadami Ya Maye Gurbin Onyeuko A Matsayin Daraktan Yada Labaran DHQ
Apc

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato

Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Lukurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto

Rundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDP

Shugaba Tinubu ya mika ta’aziyyar Alhaji Aminu Dantata

Sojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a Neja

INEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a Najeriya

Tinubu zai saka hannu a sabuwar dokar haraji da ta yamutsa hazo

Ba mu warware rawanin Wazirin Adamawa Atiku Abubakar ba – Umar Fintiri

Bello Turji ya kashe ƴan sa-kai sama da 40 a Zamfara

Recent Posts

  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747
  • Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar
  • Sojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24
  • Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1485 days 13 hours 56 minutes 26 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1467 days 15 hours 37 minutes 51 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma'aikatan fadar Gwamnatin jiharSojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar FilatoNimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi NijeriyaKotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata NatashaLukurawa sun kashe mutum 15 a SokotoMatatar Dangote ta rage farashin Man feturRundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDPShugaba Tinubu ya mika ta'aziyyar Alhaji Aminu DantataSojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a NejaRanar 1 ga watan Janairun 2026 ne za a fara amfani sabbin dokokin haraji a NajeriyaINEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a NajeriyaTinubu zai saka hannu a sabuwar dokar haraji da ta yamutsa hazo
X whatsapp