• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Tikitin Musulmi Da Musulmi: Fafaroma Bai Umarce Ni Naki Karbar Daraktan Yakin...
  • General

Tikitin Musulmi Da Musulmi: Fafaroma Bai Umarce Ni Naki Karbar Daraktan Yakin Neman Zaben Dantakarar Shugabancin Kasa Ba – Lalong

By
Apc
-
August 11, 2022
Arewa Award

Gwamnan jihar Filato kuma Babban Daraktan yakin neman zaben dan takarar shugabancin Nijeriya karkashin inuwar jam’iyyar APC, Simon Bako Lalong, ya bayyana cewa fafaroma bai fada masa zunubi bane karbar mukamin daraktan yakin neman zaben jam’iyyar APC ba.

Lalong yace har yanzu shi cikakkeb kirista ne kuma mabiyin Darikar Katolika duk da hukuncin da ya yanke na jagorantar yakin neman zaben takarar shugaban kasa da mataimakin a APC na Musulmi da musulmi.

Read Also:

  • Matatar man Ɗangote ta ƙara farashin man fetur da naira 100
  • Shalkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a watan Oktoban bara
  • Ana tsammanin haifar jarirai dubu 700 cikin shekarar 2026 a Kano – Gwamnati

Ya kuma bayyana hakan ne jin kadan bayan ganawa da shuugaban kasa Muhammadu Buhari, domin nuna godiyar sa bisa amince da jami’ar Jos a matsayin cibiyar kula da cutar daji ta kasa, inda yayi ikirarin cewa a matsayin sana mai kishin addinin katolika, wanda kuma yayi Baftizma yana da babbar lambar yabo mai girma daga fadar Fafaroma Knight, ta Saint Gregory, fafaroma bai fada masa cewa ba daidai bane ya zama shugaban yakin neman Zaben musulmi da musulmi ba.

“Matsayin mu na mabiya darikar katolika, duk abinda za muyi muna neman shawarar Fafaroma. Kuma Fafaroman bai fadamin abinda nayi na karbar wannan mukamin laifi bane, muna karbar umarnin, kamar yadda yace”.

Lalong ya kara da cewa bai taba neman kasancewa dan takarar mataimakin shugaban kasa ga Bola Tinubu ba a shekarar 2023.

“Maganar gaskiya ni dan Jam’iyyar APC ne, wanda ya taka muhimmiyar rawa wajen kafa Jam’iyyar, kuma bana zagon kasa ga Jam’iyya ta, bana barar a bani mataimakin shugaban kasa, kwarai wasu mutane sun rubuta takardar bukatar mataimakin a madadi na, amma abinda na kawai na bukata shine tkitin sanata.

“Na sami tikitin takarar sanata da nake jira. Don haka idan a wasu mutane nada Muradin zama mataimakin shugaban kasa, kuma basu samu ba, amma suna so suyi amfani da addini domin cika burin su, baza suyi amfani dani ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • All Progressive Congress (APC)
  • Simon Lalong
Previous articleKungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na Tsahon Watanni 2
Next articleDanmadami Ya Maye Gurbin Onyeuko A Matsayin Daraktan Yada Labaran DHQ
Apc

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

‘Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026’

Mun Karbi korafin cin zarafin Mata sama da dubu 3 cikin shekara daya a jihar Kano – NHRC

Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna – Kotun Ƙoli

NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta

Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Kwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin Nijeriya

NDLEA ta cafke miyagun ƙwayoyi da darajarsu ta haura naira biliyan 6

KAROTA ta bukaci Al’ummar jihar Kano su bawa jami’anta hadin kai

Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man fetur

Recent Posts

  • karo na biyu a shekarar 2026 Babban layin wutar lantarkin Najeriya ya sake lalacewa
  • Matatar man Ɗangote ta ƙara farashin man fetur da naira 100
  • Shalkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a watan Oktoban bara
  • Ana tsammanin haifar jarirai dubu 700 cikin shekarar 2026 a Kano – Gwamnati
  • JOHESU – Gwamnatin tarayya ce ta janyo yajin aikin ma’aikatan asibiti

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1685 days 3 hours 7 minutes 9 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1667 days 4 hours 48 minutes 34 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
karo na biyu a shekarar 2026 Babban layin wutar lantarkin Najeriya ya sake lalacewaMatatar man Ɗangote ta ƙara farashin man fetur da naira 100Shalkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a watan Oktoban baraAna tsammanin haifar jarirai dubu 700 cikin shekarar 2026 a Kano - GwamnatiJOHESU - Gwamnatin tarayya ce ta janyo yajin aikin ma'aikatan asibitiGwamnan Kano zai koma Jam'iyyar APCGwamnan Kano ya nada sabon mai ba shi shawara kan SiyasaJam’iyyar NNPP ya yi martani kan fitar Gwamnan Kano daga NNPPGwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga Jam'iyyar NNPPAmurka na son Najeriya ta ƙara jajircewa wajen kare KiristociShugaba Tinubu ya nada Jakadan da zai wakilci Nijeriya a Amurkarahotannin daga jihar Katsina na cewa 'Yan bindiga sun kashe mutum 9 a jihar'Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026'Trump ya dakatar da bada biza ga ƴan Najeriya da wasu ƙasashe 74 ke fara aikiMayakan Boko Haram sun kutsa cikin ayarin sojin Najariya da bama-bamai a Borno
X whatsapp