• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Tikitin Musulmi Da Musulmi: Fafaroma Bai Umarce Ni Naki Karbar Daraktan Yakin...
  • General

Tikitin Musulmi Da Musulmi: Fafaroma Bai Umarce Ni Naki Karbar Daraktan Yakin Neman Zaben Dantakarar Shugabancin Kasa Ba – Lalong

By
Apc
-
August 11, 2022
Arewa Award

Gwamnan jihar Filato kuma Babban Daraktan yakin neman zaben dan takarar shugabancin Nijeriya karkashin inuwar jam’iyyar APC, Simon Bako Lalong, ya bayyana cewa fafaroma bai fada masa zunubi bane karbar mukamin daraktan yakin neman zaben jam’iyyar APC ba.

Lalong yace har yanzu shi cikakkeb kirista ne kuma mabiyin Darikar Katolika duk da hukuncin da ya yanke na jagorantar yakin neman zaben takarar shugaban kasa da mataimakin a APC na Musulmi da musulmi.

Read Also:

  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Ya kuma bayyana hakan ne jin kadan bayan ganawa da shuugaban kasa Muhammadu Buhari, domin nuna godiyar sa bisa amince da jami’ar Jos a matsayin cibiyar kula da cutar daji ta kasa, inda yayi ikirarin cewa a matsayin sana mai kishin addinin katolika, wanda kuma yayi Baftizma yana da babbar lambar yabo mai girma daga fadar Fafaroma Knight, ta Saint Gregory, fafaroma bai fada masa cewa ba daidai bane ya zama shugaban yakin neman Zaben musulmi da musulmi ba.

“Matsayin mu na mabiya darikar katolika, duk abinda za muyi muna neman shawarar Fafaroma. Kuma Fafaroman bai fadamin abinda nayi na karbar wannan mukamin laifi bane, muna karbar umarnin, kamar yadda yace”.

Lalong ya kara da cewa bai taba neman kasancewa dan takarar mataimakin shugaban kasa ga Bola Tinubu ba a shekarar 2023.

“Maganar gaskiya ni dan Jam’iyyar APC ne, wanda ya taka muhimmiyar rawa wajen kafa Jam’iyyar, kuma bana zagon kasa ga Jam’iyya ta, bana barar a bani mataimakin shugaban kasa, kwarai wasu mutane sun rubuta takardar bukatar mataimakin a madadi na, amma abinda na kawai na bukata shine tkitin sanata.

“Na sami tikitin takarar sanata da nake jira. Don haka idan a wasu mutane nada Muradin zama mataimakin shugaban kasa, kuma basu samu ba, amma suna so suyi amfani da addini domin cika burin su, baza suyi amfani dani ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • All Progressive Congress (APC)
  • Simon Lalong
Previous articleKungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na Tsahon Watanni 2
Next articleDanmadami Ya Maye Gurbin Onyeuko A Matsayin Daraktan Yada Labaran DHQ
Apc

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man fetur

Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INEC

NAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji bana

Gwamnatin Najeriya ta cire darasin Lissafi cikin sharuɗan samun gurbin karatun Jami’a ga wasu ɗaliban

Za a karɓe wa ƴan Najeriyar da aka samu da laifi a waje fasfo na shekara 10

Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC

DSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin ‘aibata’ Tinubu a shafin X

Sojojin Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram 5 a jihohin Borno da Taraba

NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas

Kotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15

Recent Posts

  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri
  • SEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami’an tsaro
  • Na kadu matuka da sace Dalibai ‘yan mata a jihar Kebbi – Tinubu

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1617 days 22 hours 7 minutes 22 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1599 days 23 hours 48 minutes 47 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da raiKatu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta'addanciSAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauriSEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami'an tsaroNa kadu matuka da sace Dalibai 'yan mata a jihar Kebbi - TinubuKwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a NijeriyaMa'aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin NajeriyaSERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan daboRundunar 'yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed YerimaBabu sauran sakaci a jam'iyyarmu ta PDP - Kabiru TurakiGwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man feturRikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama daLikitoci masu neman ƙwarewa na yajin aiki a NajeriyaNajeriya na maraba da taimakon Amurka idan za a kare martabarta'Trump ya nanata aniyarsa ta iya ƙaddamar da hari a Najeriya
X whatsapp