• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Taska An Gudanar Da Bikin Arewa Stars 30 Under 30 2022, Cikin Nasara
  • Taska

An Gudanar Da Bikin Arewa Stars 30 Under 30 2022, Cikin Nasara

By
Arewa Agenda, By Prnigeria
-
December 6, 2022
30 Under 30
Arewa Award

An Gudanar Da Bikin Arewa Stars 30 Under 30 2022, Cikin Nasara

 

Bikin karramawar wadda aka yi wa laƙabi da “Arewa Stars 30 Under 30,” wadda ya shafi matasa ƴan shekara Talatin zuwa ƙasa, wadda jaridar Arewa Agenda, da PR Nigeria tare da haɗin guiwar Daily Nigeria suka haɗu wurin shiryawa tare da tallafin Gidauniyar A.A Gwarzo, wadda Dr. Musa Abdullahi Sufi ya ke jagoranta.

Matasa 30 daga arewacin Najeriya waɗanda shekarunsu ba su kai 30 ba ne jaridun Arewa Agenda da PR Nigeria tare da haɗin guiwar Daily Nigeria ta karrama su bisa irin gudunmowa da suke bayar wa a fannoni daban-daban a cikin al’umma.

Bikin wadda aka gudanar a jihar Kano da ke arewa maso yammacin ƙasar, a ranar Asabar (3/14/22) domin nuna farin ciki da ƙwazo daga matasa na Arewa suke yi da kuma yin tasiri da zaburar da al’umma kai-tsaye.

Read Also:

  • Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC
  • DSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin ‘aibata’ Tinubu a shafin X
  • Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-

Tawagar alƙalan da Dr. Kabir Sufi, ya jagoranta sun zaɓo mutane 30 daga cikin sama da 300 da suka fafata, waɗanda suka haɗa da malamai, manyan ƴan jarida, shugabannin ƴan kasuwa, marubuta, jami’an aikin jin ƙai, wasanni, gwagwarmaya, da kuma fasahar ƙere-ƙere da sauran ɓangarori na rayuwa.

Har ila yau, Kafar Taskar Nasaba ita ce ta zamo gagarabadau a wannan taro da ya gudana, wadda Ma’aikatan ta guda Shida ciki har da shugaban ta Salahuddeen Muhammad, suka samu lambar yabo duba da irin gudunmowar da suke bayar wa a fannonin daban-daban.

Da yake jawabi a wajen bikin, shugaban jaridar Arewa Agenda kuma shugaban kwamitin shirya taron, Mohammed Ɗahiru Lawal, ya shaida wa mahalarta taron cewa, “Jigon bikin ba wai kawai don bayar da lambar yabo ba ne, har ma da samar da wata hanyar da za a bi domin isar da saƙo zuwa ga masu ba da shawara da masu faɗa a ji daga yankin arewa domin matasa su sami hanyar cimma muradansu.”

Bugu da ƙari, ba ya ga karrama matasa 30 na Arewa ƴan ƙasa da shekaru 30 da lambobin yabo daban-daban, an kuma gudanar da kaɗe-kaɗe da na barkwanci, da muhawarar ƙarawa juna sani, da tattaunawa mai ma’ana wadda ta mayar da hankali kan yadda za a faɗaɗa tunani da makomar rayuwar matasan Arewa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Arewa Stars 30 under 30
  • Daily Nigerian
  • Gidauniyar A.A Gwarzo
  • prnigeria
Previous articleRundunar ‘yan sanda Nijeriya  zata Girke Jami’anta a Kan haryar jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna
Next articleDakarun Sojin Nijeriya sun Sake Hallaka ‘yan Bindiga a Jihar Kaduna
Arewa Agenda, By Prnigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Azumin Bara: Talge Muka Riƙa Sha a Hannun Maharan Jirgin ƙasan Abuja-Kaduna

Zambar N2.2bn: EFCC ta Sake Gurfanar da ɗan Tsohon Shugaban PDP

Magance Karancin Naira: CBN ya Umarci Bankuna da su yi Aiki a Ranakun Asabar da Lahadi

Hatsarin Mota ya yi Sanadiyar Mutuwar Mutane 25 a Bauchi

Hukumar NITDA ta Gabatar da Satifiket ga Matan da Suka Samu Horo Kan Fasahar Zamani

Ambaliyar Ruwa a Jigawa: Gidauniyar Ƙasar Qatar da ta Malam Inuwa Sun Raba Tallafin Abinci ga Mutane 1,000

Manomi Yayiwa Wata Mata Yankan Rago

‘Yan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Kashe ‘Yan Sanda Biyu a Anambra

Gidauniyar Malam Inuwa Da Kokarinta Na Ilmantar Da Mutanen Karkara Da Rugage

Gidauniyar Malam Inuwa ta Ɗauki Nauyin Koyar da Ƴa’yan Fulani Al-ƙur’ani

Bincike: Shin Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC) ta ƙirƙiro da Tambayoyi Domin Tantance kungiyoyin Musulmi da Kirista a kidayar 2023? 

An Cire Mukaddashin Babban Akantan Najeriya, Mr Chukwuyere Anamekwe

Recent Posts

  • Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC
  • DSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin ‘aibata’ Tinubu a shafin X
  • Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-
  • Gwamnan Kano ya tarɓi masu zanga-zangar ƙin kalaman Lawan Triumph
  • Gwamnatin Kano ta yi gargaɗi kan zazzaɓi mai tsanani da ke sa mutum zubar da jini

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1571 days 23 hours 21 minutes 2 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1554 days 1 hour 2 minutes 27 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu - INECDSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin 'aibata' Tinubu a shafin XGwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-Gwamnan Kano ya tarɓi masu zanga-zangar ƙin kalaman Lawan TriumphGwamnatin Kano ta yi gargaɗi kan zazzaɓi mai tsanani da ke sa mutum zubar da jiniƳan bindiga sun sako mutane 40 bayan sulhu da mahukuntan KatsinaRundunar ƴan sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami'anta a Jihar BenueNasarar da Daliban Kano suka Samu a NECO kokarin Ganduje ne - Sanusi KiruWata kotun Majistiri a Kano ta bawa Jami'an KAROTA umarniSojojin Najeriya sun cafke kwamandan IPOBƳanbindiga sun hallaka mutum 22 a Jamhuriyyar NijarSojojin Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram 5 a jihohin Borno da TarabaNDLEA ta kama Ba'indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a LegasLikitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗiKotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15
X whatsapp