Kamfanonin tsaron Najeriya ta bai wa kwangilar tsaron bututan man fetur sun kama jiragen ruwa da mota maƙare da man da hukumomi suka ce na sata ne a yankin Neja-Delta da ke kudancin ƙasar.
Wata sanarwa da kamfanin mai na kasar, NNPC Limited, ya fitar a ranar Asabar ta tabbatar mutum huɗu aka kama yayin samamen.
Read Also:
Kamfanin ya samu rahoton sirri game da ayyukan mutanen tun a ranar 22 ga watan Disamba.
Dakarun tsaro sun isa wurin kuma suka tarar da su suna jigilar man ta ɓarauniyar hanya tare da tace gas a wata matata da ke Agge.
Tuni hukumomi suka ƙona jirgin da kayan da yake ɗauke da shi.
PRNigeria hausa
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1486 days 4 hours 58 minutes 45 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1468 days 6 hours 40 minutes 10 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com