Home General Gobara ta kone shaguna 45 Araromi ta Garin Badin

Gobara ta kone shaguna 45 Araromi ta Garin Badin

Rahotanin daga jihar Oyo dake kudancin Nijeriya sun tabbatar da kunewar kasuwar Araromi dake garin Badin a dare asabar.
Hukumar kashe gobara ta jihar ta tabbatar da faruwar lamarin, tace wutar ta kama da misalin karfe 2 na dare inda ta kone shaguna 45 kurmus a kasuwar dake matsayin babba kasuwa a birnin Badin da ake sayar da sassa mota,
Da yake ganawa da manema labarai babban daraktan hukumar Rev. Canon Yemi Akinyinka a ranar asabar, yace jami’an hukumar sun sami nasarar kashe wutar da misalign 5 na safiyar Asabar.
“jami’an mu na kofar shiga kasuwar ta Agodi tun karfe 2:30 na dare, suna cigaba da dakile wutar don ganin bata lakume dokiya mai yawa ba.
“bazan iya fadin ainihin adadin shagunan da suka kone ba, kun san abu ne yazo fuji’a, kuma y afara tsakar dare. Amma dai akalla shaguna 45 sun kone.
Wannan na zuwa ne makwanni bayan wata motar tanka ta kwace a garin na badin abinda ya haifar da asara mai tarin yawa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp