Home General Gobara ta tashi a Shalkwatar ‘yan sandan Jihar Kano

Gobara ta tashi a Shalkwatar ‘yan sandan Jihar Kano

Gobara ta kama a shalkawatar rundunar ‘yan sandan jihar kano
Rahotannin na bayyana cewa gobara ta kama shalkatar rundunar ‘yan sanda jihar kano dake unguwar bompai a yammacin ranar asabar.
Jaridar PRNigeria ta ruwaito cewa gobarar ta fara ne daga ofishin Provost ta kuma bazu zuwa sashen kudi, ta biyo ta dakin taro, zuwa ofishin kakakin hukumar, gami da ofishin mataimakin kwamishina (dake lura da gudanarwa) da dai sauransu.
Jaridar ta ruwaito cewa wutar ta taba dukkanin ofisoshin dake gini mai lakabin 1967, idan banda ofishin kwamishinan
“Mun yi kokarin kashe gobarar daga Ofishin provost ta hanayar amfani da abn kashe gobarar na hannu amma sai wutar ta bazau zuwa wasu ofisoshi. Kamar yadda wani ma’aikacin hukumar kashe gobara ya shaidawa manema labarai.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp