Home General Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a Kananan Hukumomin jihar...

Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a Kananan Hukumomin jihar 13

Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a kananan hukumomi 13 dake fadin jihar.

Kwamishinan lafiya na jihar Dr Aminu Tsanyawa ne ya bayyaba hakan yayin da yake bayani kan barkewar cututtukan na Diphtheria da cutar Lassa a ranar Asabar.
Yace an sami mutane 100 da ake zargin sun kami da cutar yayin 3 suka mutu.

“Daga ranar 20 ga watan Janairun 2023 mun sami adadin mutane 100 da ake zargin sun kamu da cutar a kananan hukumomi 13 dake jihar kano.

Wanda suka hadar da ”Ungogo, Nassarawa, Bichi, Dala, Dawakin Tofa, Dawakin Kudu, Fagge, Gwale, Kano Municipal, Kumbotso, Kiru, Rano, and Gwarzo.

“Cikin mutane darinda ake zargi sun kamu da cutar gwaji ya tabbatar da mutane 8 inda ake dakon sauran sakamakon.
“mun rasa rayukan mutane 3 cikin wadanda aka tabbatar da sun kamu da cutar.

Tsanyawa ya kara da cewa yanzu haka majinyata 27 na karkashin kulawar likitoci inda aka sallami 41 bayan sun warke.
PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp