Home General Majalisar Wakilai ta bukaci a rufe Jami’oin Nijeriya

Majalisar Wakilai ta bukaci a rufe Jami’oin Nijeriya

Majalisar wakilan Najeriya ta yi kira ga Hukumar Kula da Jami’oi ta kasar da sauran masu ruwa da tsaki, da su dakatar da duk wasu lamuransu har sai bayan kammala zaɓe.

Ta kuma yi kira ga Hukumar Zaɓe INEC ta samar da wani tsari na musamman ga ɗalibai domin su karɓi katinsu na zaɓe.

Wannan ya biyo bayan ƙudurin da Ɗan Majalisar Kabiru Ibrahim Tukura ya gabatar na mukatar gaggawa ga mutane, a yayin tattaunawar kwamitinsu.

Da yake gabatar da wannan ƙuduri, yace tsarin karatun makarantun gaba da jami’a ya ci karo da tsarin zaɓe, mafi yawan ɗalibai ba za su samu damar yin zaɓen ba, makarantu ba su duba ranar zaɓe ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp