Home General IPMAN Ta dakatar da shirin tafiya yajin aiki.

IPMAN Ta dakatar da shirin tafiya yajin aiki.

Kungiyar dillalan man fetur ta kasa ta janye umarnin da ta baiwa ‘ya’yan kungiyar na rufe gidajen mai a duk fadin Nigeria.

Sanarwar janyewar na dauke ne cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar na kasa Alhaji Muhammad kuluwa ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Sanarwar ta ce an janye umarnin ne sakamakon cigaba da tattaunawa da kungiyar ta ke yi da hukumomin da abun ya shafa ,domin magance matsalolin da yan kungiyar suke fuskanta.

Idan za’a iya tunawa PRNigeria ta rawaito Kungiyar ta IPMAN ta baiwa ‘ya’yan ta umarnin rufe gidajen mai a fadin Nigeria, Inda Kuma kasa da sa’a guda ta janye umarnin.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp