Home General NDLEA ta kama muggan ƙwayoyin da aka yi niyyar kai su Turai

NDLEA ta kama muggan ƙwayoyin da aka yi niyyar kai su Turai

Hukumar hana sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Najeriya, NDLEA ta ce ta ƙwace hodar ibilis da tabar wiwi, da wasu muggan ƙwayoyi da aka yi niyyar fitar da su zuwa Turai da wasu sassan na duniya.

A wani saƙo da hukumar ta wallafa a shafinta na Tuwita ta ce ta kama hodar ibilis da nauyinta ya kai kilogram 58, da kuma tabar wiwi a filayen jiragen saman Abuja da Legas da kuma wasu wurare a ƙasar.

Sanarwar ta ce jami’an hukumar sun kama wasu ‘yan kasuwa uku da take zargi da hannu a yankin Ojo da ke Legas

Haka kuma hukumar ta ce ta kwato ƙwayoyin Tramadol miliyan 2,684,900 da wasu magunguna a lokacin samamen da ta gabatar a makon da ya gabata a faɗin ƙasar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp