Home General Ambaliyar ruwa ta tafi da kayayyaki da dama a Afirka ta Kudu

Ambaliyar ruwa ta tafi da kayayyaki da dama a Afirka ta Kudu

Hukumomi a Afirka ta Kudu sun ce suna ci gaba da sa ido kan al’ummi bayan ƙaruwar ambaliya da ake fuskanta na tsawon makonni sakamakon mamakon ruwan sama da ake samu.

A karshen mako, jami’ai suka buɗe hanyoyin ruwa a lardin Gauteng domin rage ruwan da ya cika a madatsar ruwa ta Vaal – wanda shi ne mafi girma a lardin.

Ambaliyar ruwan ta tafi da kayayyaki da dama.

Jami’ai sun ce a yi hakan ne domin kaucewa ɓallewar madatsar ruwan da kuma barazanar ta kan dubban mutane.

Sun kuma shawarci mutane da ke kusa da madatsar ruwan ta Vaal da su koma zuwa wani wuri har sai ruwan ya ragu.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp