Home General Inec tace zuwa Yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na...

Inec tace zuwa Yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na din-din-din, sunhaura miliyan 87

Yayin da ya rage ƙasa da awa 48 a fara gudanar da zaɓen shugaban Najeriya na 2023, hukumar zaɓe mai zaman kanta INEC na ci gaba da bayyana shirye-shiryenta na gudanar da zaɓen.

Hukumar ta bayyana hakan ne ta Cikin wani saƙo da ta wallafa a shafinta na Twitter, inda tace zuwa yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na din-din-din, sun kai miliyan 87,209,007.

Ta kuma ce akwai mutum miliyan 6,259,229 su ne adadin waɗan da ba su karɓi katin nasu ba ya zuwa yanzu.

Jumillar adadin waɗanda suka yi katin zaɓen a Najeriya ya kai 93,468,236.

Cikin jadawalin ta bayyana yawan katunan da kowacce jiha ta karba da wanda ba a karba ba da kuma kashi nawa ta karba cikin 100.

 Matsalolin da Nijeriya ke fama dasu kamada daga tsaro zuwa tattalin arziki ya sanya ana kallon zaben 2023 dake tafe matsayin mai cike da kalubale

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp