Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta bayyana sakamakon zaɓen shuagaban ƙasa na jihar Ondo.
An bayyana sakamakon ne a ɗakin tattara sakamakon zaɓen shugaban ƙasa da ke Abuja.
Sakamakon ya nuna cewa dan takarar jam’iyyar APC, Bola Tinubu ne ya lashe zaben na Ondo.
Ga kuri’un da manyan jam’iyyu huɗu suka samu;
Yawan masu zaɓe da aka tanatance: 571,002
APC – 369, 924
LP – 47, 350
NNPP – 930
PDP – 115,483
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1190 days 11 hours 48 minutes 19 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1172 days 13 hours 29 minutes 44 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com