Home DUNIYA Guguwa mai ƙarfi haɗe da ruwan sama sun hallaka mutane 40 a...

Guguwa mai ƙarfi haɗe da ruwan sama sun hallaka mutane 40 a Malawi

Wani jami’i a Malawi ya ce aƙalla mutum 40 ne suka mutu sakamakon mummunar ɓarnar da wata guguwa mai ƙarfi haɗe da ruwa da ake yi wa laƙabi da ‘Freddy’.

faya-fayen Bidiyoyin da aka ɗauka sun nuna yadda rufin gidaje da dama suka ɗaye a wani mummunan ɓarna da ruwan saman yataɓa yi a biranen ƙasar.

Kawo yanzu ba a kai ga tantance yawan ɓarnan da guguwar haɗe da ruwa mai ƙarfi suka yi a sassan yankunan ƙasar ba.

Ko a ranar Lahadi ma wata guguwar mai ƙarfi haɗe da ruwan sama ta shafi wasu yankunan ƙasar Mozambique, karo na biyu a cikin ƙasa da wata guda.

Hukumomin ƙasar sun ce aƙalla mutum shida ne suka mutu a birnin Quelimane.

Binciken farko da aka gudanar kan ɓarnar da guguwar ta yi, ya nuna cewa gidaje da dama sun rushe a fiye da rabin lardunan ƙasar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp