Home SIYASA Tinubu ya sanya mutum 2 daga Kano cikin kunshin Ministocin sa

Tinubu ya sanya mutum 2 daga Kano cikin kunshin Ministocin sa

Rahotanni daga Nijeriya na bayyana cewa tun Bayan sunan mutum 28 da gwamnatin shugaba Tinubu ta aika  Majalisar Dattawa, Fadar Shugaban Najeriya ta aika ƙarin mutum 19 a yau Laraba domin tantance su a matsayin ministoci.

Ga sunayen da Shugaban Majalisa Godswill Akpabio ya karanto kamar haka:

Abdullahi Tijjani Gwarzo

Bosun Tijjani

Maryam Shetti

Ishak Salako

Bosun Tijjani

Tunji Alausa

Tanko Sunun

Adegboyega Oyetola

Atiku Bagudu

Bello Matawalle

Ibrahim Geidam

Simon Lalong

Lola Adejo

Shuaibu Abubakar

Tahir Mamman

Aliyu Sabi Abdullahi

Alkali Ahmed

Heneken Lakpobiri

Uba Maigari

Zephaniah Jissalo

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp