Tinubu ya sanya mutum 2 daga Kano cikin kunshin Ministocin sa

Rahotanni daga Nijeriya na bayyana cewa tun Bayan sunan mutum 28 da gwamnatin shugaba Tinubu ta aika  Majalisar Dattawa, Fadar Shugaban Najeriya ta aika ƙarin mutum 19 a yau Laraba domin tantance su a matsayin ministoci.

Ga sunayen da Shugaban Majalisa Godswill Akpabio ya karanto kamar haka:

Abdullahi Tijjani Gwarzo

Bosun Tijjani

Maryam Shetti

Ishak Salako

Bosun Tijjani

Tunji Alausa

Tanko Sunun

Adegboyega Oyetola

Atiku Bagudu

Bello Matawalle

Ibrahim Geidam

Simon Lalong

Lola Adejo

Shuaibu Abubakar

Tahir Mamman

Aliyu Sabi Abdullahi

Alkali Ahmed

Heneken Lakpobiri

Uba Maigari

Zephaniah Jissalo

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 9 hours 27 minutes 26 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 11 hours 8 minutes 51 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com