• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home WASANNI Flamingos sun fara atisaye a sansanin su dake birnin tarayya Abuja
  • WASANNI

Flamingos sun fara atisaye a sansanin su dake birnin tarayya Abuja

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
April 26, 2024
Arewa Award

Tawagar yan wasan kwallon kafa mata yan kasa da shekara 17 wato Flamingos sun bude atisaye a sansanin horarwarsu dake birnin tarayya Abuja a ranar laraba; mai horar da tawagar Olawookere Bankole ne ya tabbatar da hakan.

bayan ya fitar da sunayen yan wasa 25 da ya gayyata domin fafata wasan neman gurbi na gasar cin kofin duniya na shekarar 2024 bangaren mata yan kasa da shekaru 17 .
wasan na neman tikitin zagayen farko Najeriyar zata fafata ne da kasar Burkina Faso, a ranar 11 ga watan Mayun 2024 a kasar Burkina fason sai kuma a zagaye na 2 da Flamingos din zasu karbi Burkina fason a birnin tarayya Abuja.

sanarwar ta bayyana cewa an bukaci dukkanin yan wasan da su halarci sansanin daukar horon tun daga ranar larabar da tagabata.

Read Also:

  • Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato
  • Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya
  • Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha

cikin yan wasan da aka gayyata sun hadar da

Nwachukwu Prisca,
Adebayo Jumai
Adegoke Khadija,
Ibrahim Ayoade,
Olowookere Oluwatoyin,
Azeez Rokibat,
Okezie Onyedikachi.
Sauran sun hadar da
Afolabi Taiwo,
Aderemi Mary,
Moshood Shakira,
Isiaka Ololade,
Abdulwahab Farida,
Joseph Queen dadai sauransu.
wadan da zasu nemi tikitin a Afrika sun hadar da

Ethiopia zata fafata da Kenya Moroco da Algeria, Su kuwa kasashen Brazil, Colombia, Dominican Republic (masu masaukin baki ), Ecuador, Mexico, New Zealand da USA duka sun sami gurbi a gasar.
Idan dai za’a tunawa a shekarar 2022 Nijeriya ta doke kasar Jamus a bugun penality da ya taimaka mata samun lambar tagulla.

PRNigeria Hausa

 

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1483 days 11 hours 15 minutes 42 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1465 days 12 hours 57 minutes 7 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Abdulwahab Farida
  • Adebayo Jumai Adegoke Khadija
  • Aderemi Mary
  • Azeez Rokibat
  • Ibrahim Ayoade
  • Isiaka Ololade
  • Joseph Queen
  • Moshood Shakira
  • Nwachukwu Prisca
  • Okezie Onyedikachi. Sauran sun hadar da Afolabi Taiwo
  • Olowookere Oluwatoyin
Previous articleRundunar ‘Yansanda Jihar Kano ta Magantu kan janye Jami’anta a Hukumar karbar korafe-korafen ta jihar
Next articleAn dakatar da kafafen yaɗa labaran BBC da VOA a Burkina Faso
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Zaɓen CAF: Eto’o ya shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin wasanni (CAS)

An saka ranar gudanar da gasar CHAN ta Afirka

Tinubu ya yi tir da yadda aka ci zarafin tawagar Super Eagles a Libya

Ƴan wasan Super Eagles sun sauka a Kano

Kano Pillars ta gabatar da sabbin ‘Yan wasa 12

Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America

Xavi zai cigaba da Jagorantar kungiyar Barcelona

Yann Aurel Bisseck na jiran kiran Jamus

NPFL: Kungiyar Kano Pillars zata Dawo Buga Wasa Jihar Kano

Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19 a Gasar Firimiya

Newcastle United na Son Daukar Neymar Daga PSG

PSG ta Sha Kashi a Gidan Monaco a Gasar Ligue 1

Recent Posts

  • Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato
  • Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya
  • Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha
  • Lukurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto
  • Matatar Dangote ta rage farashin Man fetur

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1483 days 11 hours 15 minutes 42 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1465 days 12 hours 57 minutes 7 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar FilatoNimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi NijeriyaKotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata NatashaLukurawa sun kashe mutum 15 a SokotoMatatar Dangote ta rage farashin Man feturRundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDPShugaba Tinubu ya mika ta'aziyyar Alhaji Aminu DantataSojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a NejaRanar 1 ga watan Janairun 2026 ne za a fara amfani sabbin dokokin haraji a NajeriyaINEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a NajeriyaTinubu zai saka hannu a sabuwar dokar haraji da ta yamutsa hazoBa mu warware rawanin Wazirin Adamawa Atiku Abubakar ba - Umar FintiriBello Turji ya kashe ƴan sa-kai sama da 40 a ZamfaraRundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kashe jami'anta a NejaGwamnatin jihar Kano ta yi Alla-wadai da kisan 'yan asalin jihar a Benuwai
X whatsapp