• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home WASANNI Flamingos sun fara atisaye a sansanin su dake birnin tarayya Abuja
  • WASANNI

Flamingos sun fara atisaye a sansanin su dake birnin tarayya Abuja

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
April 26, 2024
Arewa Award

Tawagar yan wasan kwallon kafa mata yan kasa da shekara 17 wato Flamingos sun bude atisaye a sansanin horarwarsu dake birnin tarayya Abuja a ranar laraba; mai horar da tawagar Olawookere Bankole ne ya tabbatar da hakan.

bayan ya fitar da sunayen yan wasa 25 da ya gayyata domin fafata wasan neman gurbi na gasar cin kofin duniya na shekarar 2024 bangaren mata yan kasa da shekaru 17 .
wasan na neman tikitin zagayen farko Najeriyar zata fafata ne da kasar Burkina Faso, a ranar 11 ga watan Mayun 2024 a kasar Burkina fason sai kuma a zagaye na 2 da Flamingos din zasu karbi Burkina fason a birnin tarayya Abuja.

sanarwar ta bayyana cewa an bukaci dukkanin yan wasan da su halarci sansanin daukar horon tun daga ranar larabar da tagabata.

Read Also:

  • Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC
  • Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya
  • A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu

cikin yan wasan da aka gayyata sun hadar da

Nwachukwu Prisca,
Adebayo Jumai
Adegoke Khadija,
Ibrahim Ayoade,
Olowookere Oluwatoyin,
Azeez Rokibat,
Okezie Onyedikachi.
Sauran sun hadar da
Afolabi Taiwo,
Aderemi Mary,
Moshood Shakira,
Isiaka Ololade,
Abdulwahab Farida,
Joseph Queen dadai sauransu.
wadan da zasu nemi tikitin a Afrika sun hadar da

Ethiopia zata fafata da Kenya Moroco da Algeria, Su kuwa kasashen Brazil, Colombia, Dominican Republic (masu masaukin baki ), Ecuador, Mexico, New Zealand da USA duka sun sami gurbi a gasar.
Idan dai za’a tunawa a shekarar 2022 Nijeriya ta doke kasar Jamus a bugun penality da ya taimaka mata samun lambar tagulla.

PRNigeria Hausa

 

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 3 hours 31 minutes 26 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1444 days 5 hours 12 minutes 51 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Abdulwahab Farida
  • Adebayo Jumai Adegoke Khadija
  • Aderemi Mary
  • Azeez Rokibat
  • Ibrahim Ayoade
  • Isiaka Ololade
  • Joseph Queen
  • Moshood Shakira
  • Nwachukwu Prisca
  • Okezie Onyedikachi. Sauran sun hadar da Afolabi Taiwo
  • Olowookere Oluwatoyin
Previous articleRundunar ‘Yansanda Jihar Kano ta Magantu kan janye Jami’anta a Hukumar karbar korafe-korafen ta jihar
Next articleAn dakatar da kafafen yaɗa labaran BBC da VOA a Burkina Faso
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Zaɓen CAF: Eto’o ya shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin wasanni (CAS)

An saka ranar gudanar da gasar CHAN ta Afirka

Tinubu ya yi tir da yadda aka ci zarafin tawagar Super Eagles a Libya

Ƴan wasan Super Eagles sun sauka a Kano

Kano Pillars ta gabatar da sabbin ‘Yan wasa 12

Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America

Xavi zai cigaba da Jagorantar kungiyar Barcelona

Yann Aurel Bisseck na jiran kiran Jamus

NPFL: Kungiyar Kano Pillars zata Dawo Buga Wasa Jihar Kano

Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19 a Gasar Firimiya

Newcastle United na Son Daukar Neymar Daga PSG

PSG ta Sha Kashi a Gidan Monaco a Gasar Ligue 1

Recent Posts

  • Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC
  • Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya
  • A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu
  • Najeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga Saudiya
  • Bom ya kashe masu yawon murnar sallah a Sakkwato

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 3 hours 31 minutes 26 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1444 days 5 hours 12 minutes 51 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu - OPECTinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyyaA aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a ManguNajeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga SaudiyaBom ya kashe masu yawon murnar sallah a SakkwatoNan bada jimawa ba za a samu sauyi a ɓangaren man fetur na Najeriya - DangoteSojojin Najeriya sun kashe ƴan ta’adda 10 a ZamfaraAn samu tashin gobara a masaukin alhazan Najeriya a Shari MansurGwamnatin Neja na yunƙurin haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man feturJirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga'Hadarin mota ya yi sanadiyyar matasa 22 'yan asalin KanoGwamnatin Tinubu ta jefa ƴan Najeriya fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci - NLCSojoji sun ce sun hallaka ƴan ta'adda 60 a jihar BornoAn kama mutane 41 kan zargin kashe DPO a KanoRayuwar ƴan Najeriya na ƙara inganta - Tinubu
X whatsapp