• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home WASANNI Flamingos sun fara atisaye a sansanin su dake birnin tarayya Abuja
  • WASANNI

Flamingos sun fara atisaye a sansanin su dake birnin tarayya Abuja

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
April 26, 2024
Arewa Award

Tawagar yan wasan kwallon kafa mata yan kasa da shekara 17 wato Flamingos sun bude atisaye a sansanin horarwarsu dake birnin tarayya Abuja a ranar laraba; mai horar da tawagar Olawookere Bankole ne ya tabbatar da hakan.

bayan ya fitar da sunayen yan wasa 25 da ya gayyata domin fafata wasan neman gurbi na gasar cin kofin duniya na shekarar 2024 bangaren mata yan kasa da shekaru 17 .
wasan na neman tikitin zagayen farko Najeriyar zata fafata ne da kasar Burkina Faso, a ranar 11 ga watan Mayun 2024 a kasar Burkina fason sai kuma a zagaye na 2 da Flamingos din zasu karbi Burkina fason a birnin tarayya Abuja.

sanarwar ta bayyana cewa an bukaci dukkanin yan wasan da su halarci sansanin daukar horon tun daga ranar larabar da tagabata.

Read Also:

  • Shugaba Tinubu ya nada Jakadan da zai wakilci Nijeriya a Amurka
  • rahotannin daga jihar Katsina na cewa ‘Yan bindiga sun kashe mutum 9 a jihar
  • ‘Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026’

cikin yan wasan da aka gayyata sun hadar da

Nwachukwu Prisca,
Adebayo Jumai
Adegoke Khadija,
Ibrahim Ayoade,
Olowookere Oluwatoyin,
Azeez Rokibat,
Okezie Onyedikachi.
Sauran sun hadar da
Afolabi Taiwo,
Aderemi Mary,
Moshood Shakira,
Isiaka Ololade,
Abdulwahab Farida,
Joseph Queen dadai sauransu.
wadan da zasu nemi tikitin a Afrika sun hadar da

Ethiopia zata fafata da Kenya Moroco da Algeria, Su kuwa kasashen Brazil, Colombia, Dominican Republic (masu masaukin baki ), Ecuador, Mexico, New Zealand da USA duka sun sami gurbi a gasar.
Idan dai za’a tunawa a shekarar 2022 Nijeriya ta doke kasar Jamus a bugun penality da ya taimaka mata samun lambar tagulla.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Abdulwahab Farida
  • Adebayo Jumai Adegoke Khadija
  • Aderemi Mary
  • Azeez Rokibat
  • Ibrahim Ayoade
  • Isiaka Ololade
  • Joseph Queen
  • Moshood Shakira
  • Nwachukwu Prisca
  • Okezie Onyedikachi. Sauran sun hadar da Afolabi Taiwo
  • Olowookere Oluwatoyin
Previous articleRundunar ‘Yansanda Jihar Kano ta Magantu kan janye Jami’anta a Hukumar karbar korafe-korafen ta jihar
Next articleAn dakatar da kafafen yaɗa labaran BBC da VOA a Burkina Faso
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Zaɓen CAF: Eto’o ya shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin wasanni (CAS)

An saka ranar gudanar da gasar CHAN ta Afirka

Tinubu ya yi tir da yadda aka ci zarafin tawagar Super Eagles a Libya

Ƴan wasan Super Eagles sun sauka a Kano

Kano Pillars ta gabatar da sabbin ‘Yan wasa 12

Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America

Xavi zai cigaba da Jagorantar kungiyar Barcelona

Yann Aurel Bisseck na jiran kiran Jamus

NPFL: Kungiyar Kano Pillars zata Dawo Buga Wasa Jihar Kano

Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19 a Gasar Firimiya

Newcastle United na Son Daukar Neymar Daga PSG

PSG ta Sha Kashi a Gidan Monaco a Gasar Ligue 1

Recent Posts

  • Shugaba Tinubu ya nada Jakadan da zai wakilci Nijeriya a Amurka
  • rahotannin daga jihar Katsina na cewa ‘Yan bindiga sun kashe mutum 9 a jihar
  • ‘Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026’
  • Trump ya dakatar da bada biza ga ƴan Najeriya da wasu ƙasashe 74 ke fara aiki
  • Mayakan Boko Haram sun kutsa cikin ayarin sojin Najariya da bama-bamai a Borno

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1681 days 48 minutes 38 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1663 days 2 hours 30 minutes 3 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Shugaba Tinubu ya nada Jakadan da zai wakilci Nijeriya a Amurkarahotannin daga jihar Katsina na cewa 'Yan bindiga sun kashe mutum 9 a jihar'Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026'Trump ya dakatar da bada biza ga ƴan Najeriya da wasu ƙasashe 74 ke fara aikiMayakan Boko Haram sun kutsa cikin ayarin sojin Najariya da bama-bamai a BornoSojojin sun gano makeken kabarin ƴan Boko Haram a yankin TimbuktuAbba da Tinubu sun tattauna kan tsaro da ci gaban Kano - Dawakin TofaƳanbindiga sun yi garkuwa da aƙalla mutum 160 a coci a KadunaMun Karbi korafin cin zarafin Mata sama da dubu 3 cikin shekara daya a jihar Kano - NHRCƳansanda a jihar Nasarawa sun tseratar da yara 17 da ake shirin safararsuSojoji sun lalata sansanonin ƴanbindiga a Arewa maso Gabashin NajeriyaTinubu ya yi tir da kisan mace da ƴaƴanta shida a KanoKisan gilla - Ƴansandan jihar Kano sun kama wadanda ake zargi da ƴaƴantaƳan sanda sun fara bincike kan mutum 6 da aka yiwa yankan rago a JiharGwamnatin Najeriya ta dakatar da fara aikin sabuwar dokar haraji
X whatsapp