Home General Tinubu ya buƙaci hukumar FRSC ta kare haɗurran tankokin mai

Tinubu ya buƙaci hukumar FRSC ta kare haɗurran tankokin mai

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya umarci hukumar kare hadurra ta kasar FRSC, da hukumomin da ke kula da dokokin kan hanya su dauki matakan kariya kan hadurra da fashewar tankokin mai a kasar, kamar yadda.

Ana yawan samun hadurran fashewar tankar mai a sassa daban-daban na Najeriya lamarin da ke haddasa mutuwar gwamman mutane da jikkatar wasu da dama baya ga salwantar dukiya.

Ko a ranar Lahadin karshen mako, wata tankar mai ta fashe a yankin Ugwu Onyeama da ke titin birnin Onitsha na Enugu, inda hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya ta tabbatar da mutuwar mutum 18 da jikkatar wasu da dama.

Ana danganta yawan hatsarin motoci a Najeriya kan tukin ganganci da gudu fiye da kima da direbobi ke yi, da rashin kyawun tituna.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp