Home General Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da dokar kafa Jami’an tsaron jiha

Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da dokar kafa Jami’an tsaron jiha

Majalisar jihar Kano
Majalisar jihar Kano

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da dokar, kafa rundunar tsaro ta jiha domin kare rayuka da dukiyoyin al’umma.

Amincewar ta zo ne bayan wata zazzafar muhawara kan wasu sassa na dokar, wadda ta tanadi hana duk wani wanda ke cikin jam’iyyar siyasa jagorantar rundunar.

Shugaban masu rinjaye na majalisar, Honarabul Lawan Hussaini Dala, ya bayyana cewa an yi nazari sosai kan dokar don tabbatar da cewa tana da amfani ga kowane ɓangare na jihar.

dokar ta ba wa jami’an rundunar ikon ɗaukar makamai, cafke masu laifi da kuma hana aikata miyagun ayyuka, domin kara tabbatar da tsaron rayuka da kuma dukiyoyin al’umma a lungu da sako na jihar Kano.

A ƙarshe Dala ya tabbatar da cewa wanda zai jagoranci rundunar dole ne ya kasance ɗan jihar Kano kuma ba dan wata jam’iyyar siyasa ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp