Home General Majalisa ta buƙaci a kafa sansanin soji a yankin Bukuyum na Zamfara

Majalisa ta buƙaci a kafa sansanin soji a yankin Bukuyum na Zamfara

Majalisar wakilan Najeriya ta yi kira da a kafa sansanin soji a yankin Bukuyum sakamakon ƙamarin matsalar tsaro a yankin.

Ɗanmajalisar da ke wakiltar yankin, Sulaiman Abubakar Gumi ne ya gabatar da ƙudirin buƙatar hakan, inda ya ce ƴanbindiga sun mayar da yankinsa matsayin mafaka.

Ya ce suna tserewa yankin ne sakamakon yaƙarsu da ake yi a yankin Shinkafi da kuma sulhun da gwamnatin Kaduna ta yi da su.

Sojojin ƙasar dai sun ce suna ci gaba da luguden wuta kan ƴanbindiga, kuma sun ce suna samu nasara.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp