Tinubu ya ayyana ranar hutun ma’aikata

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Alhamis a matsayin ranar hutu domin baiwa ma’aikata damar gudanar da bikin ranar ma’aikata ta bana, wadda ake gudanarwa duk ranar 1 ga watan Mayu na kowacce shekara.

Olubunmi Tunji-Ojo, ministan harkokin cikin gida ne ya sanar da hutun a wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata.

Gwamnatin Kano ta shiryawa Limaman masallatan juma’a Bita

Tunji-Ojo ya yabawa ma’aikatan Najeriya bisa jajircewa da sadaukarwar da su ke yi, wajen ganin kasar ta samu cigaban da ake fata .

Ya bukaci ma’aikatan Nijeriya da su za mo masu dabi’ar kirkira da yin aiki mai inganci don cigaban tattalin arzikin Nigeria.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 7 hours 46 minutes 48 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1444 days 9 hours 28 minutes 13 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com