Home General Tinubu ya ayyana ranar hutun ma’aikata

Tinubu ya ayyana ranar hutun ma’aikata

Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Alhamis a matsayin ranar hutu domin baiwa ma’aikata damar gudanar da bikin ranar ma’aikata ta bana, wadda ake gudanarwa duk ranar 1 ga watan Mayu na kowacce shekara.

Olubunmi Tunji-Ojo, ministan harkokin cikin gida ne ya sanar da hutun a wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata.

Gwamnatin Kano ta shiryawa Limaman masallatan juma’a Bita

Tunji-Ojo ya yabawa ma’aikatan Najeriya bisa jajircewa da sadaukarwar da su ke yi, wajen ganin kasar ta samu cigaban da ake fata .

Ya bukaci ma’aikatan Nijeriya da su za mo masu dabi’ar kirkira da yin aiki mai inganci don cigaban tattalin arzikin Nigeria.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp