Home General Kotun Daukaka Kara Ta Wanke Yahaya Sharif Aminu da Ake Zargi Da...

Kotun Daukaka Kara Ta Wanke Yahaya Sharif Aminu da Ake Zargi Da Batanci Ga Annabi

Kotun daukaka kara a jihar kano dake Arewacin Nijeriya ta wanke wani matashi mai kimanin shekaru 22 Yahaya Sharif Aminu, wanda kotun shari’ar musulunci ta yanke masa hukuncin kisa, bisa laifin batanci ga Annabi Muhammadu (S.A.W).

Aminu daya samu wakilcin lauyan sa, Kola Alapini a kotun daukaka karar, an yanke hukunci ne a ranar 21 ga watan janairun 2021, said ai bayan yanke masa hukuncin ne ya daukaka kara.

Tun da fari dai gwamantin jihar kano ta dage mayar da martini na tsawon watanni, bayan da aka gabatar da takaitacceen bayani ga mai kara a watan maris din shekarar da ta gabata.

An dai zargi Yahaya Sharif Aminu ne da yin kalaman cin zarafi ga Annabi ta cikin wata waka da aka yaka a kafar sadarwa ta whatsapp, laifin daya saba da shashe ba 382 (b) na kudin dokokin jihar kano na shekarar 2000.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp