Home General Kotun Daukaka Kara Ta Wanke Yahaya Sharif Aminu da Ake Zargi Da...

Kotun Daukaka Kara Ta Wanke Yahaya Sharif Aminu da Ake Zargi Da Batanci Ga Annabi

Kotun daukaka kara a jihar kano dake Arewacin Nijeriya ta wanke wani matashi mai kimanin shekaru 22 Yahaya Sharif Aminu, wanda kotun shari’ar musulunci ta yanke masa hukuncin kisa, bisa laifin batanci ga Annabi Muhammadu (S.A.W).

Aminu daya samu wakilcin lauyan sa, Kola Alapini a kotun daukaka karar, an yanke hukunci ne a ranar 21 ga watan janairun 2021, said ai bayan yanke masa hukuncin ne ya daukaka kara.

Tun da fari dai gwamantin jihar kano ta dage mayar da martini na tsawon watanni, bayan da aka gabatar da takaitacceen bayani ga mai kara a watan maris din shekarar da ta gabata.

An dai zargi Yahaya Sharif Aminu ne da yin kalaman cin zarafi ga Annabi ta cikin wata waka da aka yaka a kafar sadarwa ta whatsapp, laifin daya saba da shashe ba 382 (b) na kudin dokokin jihar kano na shekarar 2000.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp