Home General Dakarun MNJTF Ta Halaka Mayakan ISWAP A Niger

Dakarun MNJTF Ta Halaka Mayakan ISWAP A Niger

Dakarun sojin hadin gwuiwa na Kasa da Kasa MNJTF sun fatattaki mayakan kungiyar Boko Haram Tsagin ISWAP a yankin tafkin Chadi.

Wata majiya ta shaidawa PRNigeria cewa sojojin sun kai farmaki kan maboyar ‘yan Ta’addan dake kauyen Ndaurori, wani gani mai iyaka da Nijeriya da Jamhuriyya Nijar.

A yayin harin an halaka ‘yan bindigar da dama, inda wasu suka tsere cikin daji da tabon harbi a jikkunan su, an hangi baburan hawa da gawarwakin ‘yan bindigar a barbaje a wajen.

Majiyar ta tabbatar da cewa harin ya tilastawa  ‘yan bindigar tserewa ta yankin Bulabulin gari mai nisan kilomita 28 da garin Damasak inda suke boye.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp