• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Dakarun Soji Sun Kubutar Da Mutum 3 Daga Hannun ‘Yan Bindiga...
  • General

Dakarun Soji Sun Kubutar Da Mutum 3 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Hanyar Zaria-Kano

By
'yan Ta'adda, Nigerian Army
-
August 18, 2022
Arewa Award

Dakarun soji sun sami nasarar kubutar da mutum uku a hanyar zaria zuwa kano yayin da suke gudanar da sintiri a Ungwan Namama.

Wannan dai na cikin wata sanarwa da kwamishinan tsaro da harkokin cikin gid ana jihar kaduna Samuel Aruwan ya fitar, wadda ta ambaci sunan mutum Uku da suka hadar da Abdullahi lawal, sadiya Salimanu da kuma karamar yarinya mai kimanin watannin 10 a duniya.

Read Also:

  • Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno
  • Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu
  • Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya

Sanarwa tace dakarun sojin sun yi arangama da ‘yan ta’addan da a yankin inda bayan arangamar suka tsere suka bar mutum ukun da suka yi garkuwar da su.

Wani bincike ya tabbatar da cewa wadanda aka tseratar din ‘yan ta’addan sun yi garkuwa dasu ne a wani gari dake mokataka da garin.

Haka kuma yayin artabun dakarun sojin sun sami nasarar kwato dabbobi 9 da suka hadar da Saniya guda daya da tumaki takwas.

Daga bisani gwamnatin jihar kaduna ta jinjinawa dakarun sojin bisa namijin kokarin da sukayi na kubutar da wadanda akayi garkuwar da su.

PRNigeria

 

 

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleKotun Daukaka Kara Ta Wanke Yahaya Sharif Aminu da Ake Zargi Da Batanci Ga Annabi
Next articleWasu Mutum 7 Sun Mutu Bayan Sun Ci Dambu A jihar Zamfara
'yan Ta'adda, Nigerian Army

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Shugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna – Kotun Ƙoli

NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta

Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Kwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin Nijeriya

NDLEA ta cafke miyagun ƙwayoyi da darajarsu ta haura naira biliyan 6

KAROTA ta bukaci Al’ummar jihar Kano su bawa jami’anta hadin kai

Gwamnatin Neja ta ɗora alhakin sace ɗalibai kan makarantar

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man fetur

Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INEC

NAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji bana

Recent Posts

  • Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno
  • Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu
  • Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya
  • Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno
  • Gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1664 days 5 hours 35 minutes 12 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1646 days 7 hours 16 minutes 37 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen wajeTinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRAICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRAZa mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota - Yan sandaMajalisa ta amince da naɗin sabbin jakadun da Tinubu ya gabatarShugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna - Kotun ƘoliGwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin MotaNNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar DeltaKotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda
X whatsapp