• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Dakarun Soji Sun Kubutar Da Mutum 3 Daga Hannun ‘Yan Bindiga...
  • General

Dakarun Soji Sun Kubutar Da Mutum 3 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Hanyar Zaria-Kano

By
'yan Ta'adda, Nigerian Army
-
August 18, 2022
Arewa Award

Dakarun soji sun sami nasarar kubutar da mutum uku a hanyar zaria zuwa kano yayin da suke gudanar da sintiri a Ungwan Namama.

Wannan dai na cikin wata sanarwa da kwamishinan tsaro da harkokin cikin gid ana jihar kaduna Samuel Aruwan ya fitar, wadda ta ambaci sunan mutum Uku da suka hadar da Abdullahi lawal, sadiya Salimanu da kuma karamar yarinya mai kimanin watannin 10 a duniya.

Read Also:

  • Bama goyan bayan ayyukan ta’addanci a Najeriya – Miyetti Allah
  • Sojoji sun hallaka ’yan fashi 7 a Katsina
  • Shalkwatar tsaron Nijeriya ta yi karin bayani kan batun kare kai

Sanarwa tace dakarun sojin sun yi arangama da ‘yan ta’addan da a yankin inda bayan arangamar suka tsere suka bar mutum ukun da suka yi garkuwar da su.

Wani bincike ya tabbatar da cewa wadanda aka tseratar din ‘yan ta’addan sun yi garkuwa dasu ne a wani gari dake mokataka da garin.

Haka kuma yayin artabun dakarun sojin sun sami nasarar kwato dabbobi 9 da suka hadar da Saniya guda daya da tumaki takwas.

Daga bisani gwamnatin jihar kaduna ta jinjinawa dakarun sojin bisa namijin kokarin da sukayi na kubutar da wadanda akayi garkuwar da su.

PRNigeria

 

 

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleKotun Daukaka Kara Ta Wanke Yahaya Sharif Aminu da Ake Zargi Da Batanci Ga Annabi
Next articleWasu Mutum 7 Sun Mutu Bayan Sun Ci Dambu A jihar Zamfara
'yan Ta'adda, Nigerian Army

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Bama goyan bayan ayyukan ta’addanci a Najeriya – Miyetti Allah

Gwamnonin PDP na taro a Zamfara

Ya kamata kowane ɗan Najeriya ya koyi dabarar kare kai – Musa

kotu ta dakatar da asusun banki huɗu na Mele Kyari

Ana neman mutane 40 a cikin Kogi bayan kifewar kwale-kwale a Sokoto

A biya mu haƙƙoƙinmu, ba mu son bashin gwamnati – ASUU

EFCC ta ba da belin tsohon gwamnan Sokoto Tambuwal da ta tsare

Atiku Abubakar ya magantu kan tsare Tambuwal da EFCC ta yi

PDP ta zargi APC da yunkurin kawo tasgaro a Damukradiyya

Hoton Tinubu

Fadar Shugaban ƙasa ta musanta raɗe-raɗin rashin lafiyar Tinubu

Mahara sun kashe mutum biyu, sun ƙona gidaje da dama a Filato

Gwamnati ta yi hasashen samun ambaliya a jihohin Najeriya 19

Recent Posts

  • Bama goyan bayan ayyukan ta’addanci a Najeriya – Miyetti Allah
  • Sojoji sun hallaka ’yan fashi 7 a Katsina
  • Shalkwatar tsaron Nijeriya ta yi karin bayani kan batun kare kai
  • Gwamnonin PDP na taro a Zamfara
  • Ya kamata kowane ɗan Najeriya ya koyi dabarar kare kai – Musa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1529 days 13 hours 54 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1511 days 14 hours 42 minutes 19 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Bama goyan bayan ayyukan ta'addanci a Najeriya - Miyetti AllahSojoji sun hallaka ’yan fashi 7 a KatsinaShalkwatar tsaron Nijeriya ta yi karin bayani kan batun kare kaiGwamnonin PDP na taro a ZamfaraYa kamata kowane ɗan Najeriya ya koyi dabarar kare kai - MusaHukumar KAROTA ta kaddamar da kotun tafi da gidanka a jihar Kanokotu ta dakatar da asusun banki huɗu na Mele KyariAna neman mutane 40 a cikin Kogi bayan kifewar kwale-kwale a SokotoA biya mu haƙƙoƙinmu, ba mu son bashin gwamnati - ASUUAmurka za ta sayar wa Nijeriya makamai da kuɗinsu ya kai dala miliyan 346PDP za ta ƙaddamar da kwamitocin zartaswa na shiyoyiEFCC ta ba da belin tsohon gwamnan Sokoto Tambuwal da ta tsareMajalisar Dokokin Kano ta Dakatar da Ciyaman din RanoƘananan dillalan mai sun zargi shugabanninsu da yiwa Matatar Dangote zagon ƙasaAtiku Abubakar ya magantu kan tsare Tambuwal da EFCC ta yi
X whatsapp