Home General EFCC ta yabawa CBN bisa Matakin Sauya Fasalin Wasu Takardun Kudin Nijeriya.

EFCC ta yabawa CBN bisa Matakin Sauya Fasalin Wasu Takardun Kudin Nijeriya.

Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ta yabawa babban banki na kasa bisa matakin sake fasalin wasu  takardun kudin kasar.

Yabon na kunshe ne cikin wata sanarwa da  mai Magana da yawun hukumar Wilson Uwajaren ya fitar bayan taron manema labarai a ranar Laraba a birnin Abuja.

Da yake bayani kan matakin, shugaban hukumar EFCC AbdulRasheed Bawa, yace  matakin ya zo daidai lokacin da ake bukata, mussaman duba da kalubalen da  ake fuskanta ta bangaren kudi, wanda yace ya haifar da koma baya  ga tsare-tsaren hada-hadar kudade

Haka kuma ya bukaci bngaren hada-hadar kudi da cibiyoyin musayar kudaden ketare da su yi aiki bisa sharuddan da  babban bankin ya gindaya, na ganin an janye tsaffin takardar kudi, yana mai gargadin cewa hukumar ta EFCC za ta sa ido na ganin baragurbi basu kawo cikas ga ci gaban ba.

Tare da kira ga bankuna da su yi watsi da duk wani  kokari da za a yi amfani da sun a ganin ba a cimma nasara ga Shirin ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp