Home General An sami Faduwar Naira a kasuwar bayan Fage a Nijeriya

An sami Faduwar Naira a kasuwar bayan Fage a Nijeriya

An samu faduwar darajar naira da kaso 1 da digo 1 cikin dari a kasuwar bayan fage.
Yanzu haka an samu hauhawar farashin dalar amurka, inda ake siyar da kowace dala daya a kan naira dari 7 da 48, a kasuwannin hada-hadar canjin kudaden ketare na bayan fage dake Najeriya.
Wani kwarya-kwaryan bincike da wata kafar yada labarai mai zaman kanta a Najeriya ta gudanar ya rawaito yadda ‘yan kasuwar bayan fage ke siyan kowace dala daya a kan naira 740 abin da ya alamta Karin kudin da aka saba siya a baya da naira 8.
Koda yake kawo yanzu binciken ya tabbatar da yadda ake siyar da kowace dala daya a farashin gwamnati a kan naira 461 a wani bincike da aka gudanar a ranar Talatar da ta gabata.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp