Home General An kama mutumin da ya lashi takobin hana gudanar da zabe a...

An kama mutumin da ya lashi takobin hana gudanar da zabe a Najeriya

Jami’an ‘yan sandan Finland sun cafke Simon Ekpa, wani mai rajin kafa kasar Biafra wanda kuma ya sha yin barazanar hana gudanar da zaben 2023 a Najeriya.

Ekpa ya jima yana furta kalaman tunzuri domin haddasa tashin hankali a Najeriya daga can mazauninsa a na kasar Finland.

Ekpa ya sha yin kira ga mutanen yankin kudu maso gabashin Najeriya da su rika mutunta umarnin Kungiyar IPOB na zaman gida kan tilas a kowanne mako, abin da ya kara fito da manufarsa ta neman raba kan Najeriya.

Kafin cafke shi a wannan Alhamis, gwamnatin Najeriya ta rattaba hannu kan wata takardar korafi domin ganin an cafke mutumin da ke goyon bayan ballewar kabilar Igbo daga kasar.

PRNigeria hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp