Home SIYASA Sha’aban Sharada ya taya Abba gida-gida murnar lashe zaɓe

Sha’aban Sharada ya taya Abba gida-gida murnar lashe zaɓe

Dan takarar gwamnan jihar Kano ƙarƙashin jam’iyyar ADP Sha’aban Ibrahim Sharada ya taya zaɓaɓɓen gwamna jihar Abba Kabir Yusuf murnar lashe zaɓe.

A wani saƙo da ya wallafa a shafinsa Facebook, Sha’aba Sharaɗa ya yaba wa hukumar INEC da cewa ta yi abinda ya kamata.

Da safiyar ranar Litinin ne hukumar zaɓen jihar ta ayyana Abba Kabir Yusuf a matsayin wanda ya lashe zaɓen bayan samun ƙuri’u mafi rinjaye.

Sha’aban Ibrahim Sharada na jam’iyyar ADP ya samu ƙuri’a 9,402 a zaɓen da aka gudanar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp