Home SIYASA Sha’aban Sharada ya taya Abba gida-gida murnar lashe zaɓe

Sha’aban Sharada ya taya Abba gida-gida murnar lashe zaɓe

Dan takarar gwamnan jihar Kano ƙarƙashin jam’iyyar ADP Sha’aban Ibrahim Sharada ya taya zaɓaɓɓen gwamna jihar Abba Kabir Yusuf murnar lashe zaɓe.

A wani saƙo da ya wallafa a shafinsa Facebook, Sha’aba Sharaɗa ya yaba wa hukumar INEC da cewa ta yi abinda ya kamata.

Da safiyar ranar Litinin ne hukumar zaɓen jihar ta ayyana Abba Kabir Yusuf a matsayin wanda ya lashe zaɓen bayan samun ƙuri’u mafi rinjaye.

Sha’aban Ibrahim Sharada na jam’iyyar ADP ya samu ƙuri’a 9,402 a zaɓen da aka gudanar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp