Hukumar zaɓen Najeriya mai zaman kanta INEC ta ce ta ayyana dakatar da tattara sakamakon zaɓen gwamna a jihar Adamawa
Read Also:
Cikin wata sanarwa da babban jami’inta kan harkar yaɗa labarai da wayar da kan masu zaɓe, Barista Festus Okoye ya fitar, INEC ta ce matakin da kwamishinan zaɓe na jihar Adamawa ya bi na sanar da wanda ya lashe zaɓe haramtacce ne, ta ce don haka ba za a yi amfani da shi ba.
za mu kawo muku ƙarin bayani…….