Zababben Gwamnan Jihar kano Engr. Abba Kabir Yusuf, ya tabbarwa da cewa baza su bawa Al’ummar jihar kano kunya ba.
Abba Kabir ya bayyana hakan a shafin sa na yanar gizo Jim kasan bayan karbar rantsuwar kamar aiki.
Read Also:
“Cikin ikon Allah a wannan rana na karɓi rantsuwa a matsayin gwamnan jihar Kano wanda hakan ke nufin jagorancin al’ummar jihar Kano ya rataya a kaina daga wannan lokaci.
” Ɗinbin jama’ar da suka taru domin shaida wannan rantsuwa ya nusar da mu kan irin ƙalubalen dake gabanmu na hidimtawa al’umma.
” Ba za mu ba ku kunya ba da yardar Allah – AKY”
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1462 days 9 hours 43 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1444 days 10 hours 42 minutes 8 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com