• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home SIYASA Abba Gida-gida ya fara ɗaukar matakan binciken gwamnatin Ganduje
  • SIYASA

Abba Gida-gida ya fara ɗaukar matakan binciken gwamnatin Ganduje

By
Abba Gida-gida, Cin Hanci, Ganduje, Jihar Kano
-
May 30, 2023
Arewa Award

Sabon gwamnan jihar Kano Injiniya, Abba Kabir Yusuf, ya fara daukar matakan binciken gwamnatin da ya gada ta Abdullahi Umar Ganduje, inda hawansa mulki ke da wuya ya bayar da umarni kan wasu tsauraran matakai.

Daga cikin matakan da ya fara dauka gwamnan ya soke dukkanin cinikin da aka yi na sayar da wasu wurare na gwamnatin jihar.

Tun dai a jawabinsa na bayan rantsuwa gwamnan ya bayar da umarni ga hukumomin tsaro a jihar da su je su karbe iko da wadannan wurare da gwamnatin ganduje ta sayar.

Read Also:

  • Yadda Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello
  • An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto
  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026

Wasu daga cikin wuraren da aka sayar sun hada da filayen makarantu da na masallatai da makabarta da jikin badala da sauransu.

Matakin ba ya tsaya ga kadarorin gwamnati da ke cikin jihar ba ne har ma wadanda suke waje dokar soke cikin ta shafa.

Gwamnan wanda ya kuma sauke dukkanin shugabannin ma’aikatu da hukumomi da kamfanoni na gwamnati nadin siyasa har ma da hukumomin daraktoci na gudanarwa, da ma’aikatu da hukumomi da kamfanoni har da manyan makarantun jihar ya kara da cewa dukkanin matakan da zai dauka a kwanakin da ke tafe zai yi ne da nufin dawo da kima da martabar jihar.

PRNigeria hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1486 days 4 hours 38 minutes 6 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1468 days 6 hours 19 minutes 31 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleGwamnatin jihar Bauchi za ta ƙirƙiro rundunar tsaro ta musamman
Next articleGwamnatin Borno za ta ɗauki malamai 5,000 aiki da dawo da karatun yamma
Abba Gida-gida, Cin Hanci, Ganduje, Jihar Kano

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Ban koma jam’iyyar APC ba – Namadi Sambo

Barau ya nada shugaban kungiyar zago akida na Kano mukami

Nima ɗan ƙungiyar Zago Akida ne -Sanata Barau

Gwamnoni ku dauki aniyar hidimtawa Al’umma – buhari

Atiku ya yi martani kan kalaman Akume ga ‘yan Arewa

An sake zaɓar Okonjo-Iweala shugabar WTO a wa’adi na biyu

Dalilin Ndume na sa alamar tambaya kan gaggawar amincewa da ƙudurin haraji na Tinubu

Yahaya Bello ya musanta zargin rashawa a gaban kotu

Hukumar EFCC ta ce ta yi nasarar kama Yahaya Bello

PDP ta yi watsi da sakamakon zaɓen jihar Ondo

Kotu ta ɗage shari’ar EFCC da Yahaya Bello zuwa Janairu

Recent Posts

  • Yadda Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello
  • An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto
  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1486 days 4 hours 38 minutes 6 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1468 days 6 hours 19 minutes 31 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Yadda Jami’an tsaro suka kama ni -DanbelloAn kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya - RahotoHukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma'aikatan fadar Gwamnatin jiharSojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar FilatoNimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi NijeriyaBincike: Shin da gaske ne an kama wani mutum da ya shiga cikin rufin Silin a bankin FCMB domin yin kutse?Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata NatashaLukurawa sun kashe mutum 15 a SokotoMatatar Dangote ta rage farashin Man feturRundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDPShugaba Tinubu ya mika ta'aziyyar Alhaji Aminu Dantata
X whatsapp