Home SIYASA Tajudden Abbas ya zama kakakin majalisar wakilai ta goma

Tajudden Abbas ya zama kakakin majalisar wakilai ta goma

Dan majalisar tarayya mai wakiltar Zaria Hon Tajudden Abbas ya lashe zaben da akayi na shugabancin majalisa ta goma wanda ya gudana lokacin kaddamar da majalisar wakilan a talatar nan.

Dan majalisa Abbas na Jam’iyyar APC wanda kuma shine dantakarar fadar shugaban kasa, ya lashe zaben ne da kuri’u 353 inda yakayar da tsohon mataimakin shugaban majalisar wakilan data gabata Ahmed Idris wase wanda yasamu kuri’u 3.

Wanda yazo na uku Aminu Jaji Shima ya samu kuri’u 3 daga cikin kuri’u 359 da aka kada.

Tunda fari dai Mukhtar Betar, da Yusuf Gagdi, da Miriam Onuoha da kuma Sada Soli wadanda suka tsaya takarar sun janyewa Tajudden Abbas.

Kodayake an kai ruwa rana da Betara kafin daga bisani yamika wuya ya amince da janyewar.

Tsohon shugaban masu rinjaye kuma dan majalisa mai wakiltar Tudun Wada da Doguwa Hon Alhassan Ado Doguwa, shine wanda yafara hakura da burinsa na shugabantar majalisar ta goma.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp