Home DUNIYA Amurkawa na cigaba da zanga-zangar goyan bayan Falasdinawa

Amurkawa na cigaba da zanga-zangar goyan bayan Falasdinawa

An kama gwamman masu zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a jami’o’in Amurka, yayin da tashin hankalin ɗalibai ke ƙaruwa a jami’o’in.

Lamarin ya fi ƙamari a Jamiar Texas, inda ‘yan sanda a kan dawaki suka hana masu zanga-zangar kafa sansani, sai kuma wadda aka yi a California.

Wasu na ɗora alhakin a kan masu tsattsauran ra’ayi daga wajen jami’o’in, waɗanda suka yi nasarar kutsawa haraba makarantun.

Wasu daga cikin jami’an gwamnati na kira da a ɗauki tsattsauran mataki a kan masu zanga-zangar, da cewa masu aƙidar ƙyamar Yahudawa ne.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp