• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home WASANNI Xavi zai cigaba da Jagorantar kungiyar Barcelona
  • WASANNI

Xavi zai cigaba da Jagorantar kungiyar Barcelona

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
April 25, 2024
Arewa Award

Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Barcelona Xavi ya amince ya cigaba da jagorantar kungiyar bayan ya sami karfin gwiwa daga mamallaka kungiyar da manajojinta da duk masu ruwa da tsaki.
“Ni kaina, abokan aikina, dukan mu muna jin cewa muna da ƙarfin da zamu cimma abu mai muhimmanci tare kuma mu cigaba da yin wannan aikin tare.”

Read Also:

  • Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar
  • Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya
  • Jami’ar ABU ta musanta labarin samar da makamin Nukiliya

Kungiyar kwallon kafa ta Bercelona dai na fuskantar koma tasgaro a baya bayan na, tun bayan da aka cire ta daga gasar cin kofin zakarun nahiyar turai, sa’annan kungiyar kwallon kafa ta real Madrid dake matsayin babbar abokiyar hamayyarta a kasar Spain ta lallasata a ci 3 da 2  a wasan Elclassico.

a kwanakin baya ne dai mai horar da kungiyar Xavi wanda tsohon dan wasan kungiyar ne, ya ayyana kudirinsa na Ajje aikin horar da kungiyar, bisa kwamgaba-kwambaya da take  samu a karkashin kulawarsa.

Duk da cewa dai kungiyar ta Bacerlona ita ce ta lashe gasar ta laliga a kakar bara, to yanzo dai tana matsayi na biyu a bayan Madrid.

kungiyar ta Real Madrid dai na saman teburi da maki 81 a cikin wassani 32, wadda Barcelonan ke biye mata da maki 70 a gasar ta laliga.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Barcelona
  • Laliga
  • Real Madrid
  • XaviAlonso
Previous article‘Yan sandan a Kano sun kama masu kwacen waya
Next article‘Yansanda a jihar Bauchi sun hallaka ‘yan Ta’adda takwas
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Zaɓen CAF: Eto’o ya shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin wasanni (CAS)

An saka ranar gudanar da gasar CHAN ta Afirka

Tinubu ya yi tir da yadda aka ci zarafin tawagar Super Eagles a Libya

Ƴan wasan Super Eagles sun sauka a Kano

Kano Pillars ta gabatar da sabbin ‘Yan wasa 12

Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America

Flamingos sun fara atisaye a sansanin su dake birnin tarayya Abuja

Yann Aurel Bisseck na jiran kiran Jamus

NPFL: Kungiyar Kano Pillars zata Dawo Buga Wasa Jihar Kano

Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19 a Gasar Firimiya

Newcastle United na Son Daukar Neymar Daga PSG

PSG ta Sha Kashi a Gidan Monaco a Gasar Ligue 1

Recent Posts

  • Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar
  • Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya
  • Jami’ar ABU ta musanta labarin samar da makamin Nukiliya
  • Mayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a Borno
  • Babu wasu bayanan an yi wa masu bin wani addini kisan ƙare dangi – Sultan

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1595 days 1 hour 17 minutes 44 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1577 days 2 hours 59 minutes 9 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma'aikata a jiharZa'a samar da sabbin jihohi 6 a NijeriyaJami'ar ABU ta musanta labarin samar da makamin NukiliyaMayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a BornoBabu wasu bayanan an yi wa masu bin wani addini kisan ƙare dangi - SultanZa ayi bincike kan masu laifin da Tinubu ya yiwa AfuwaTinubu ya taya Kwankwaso munar cika shekaru 69 a duniyaMajalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INECNAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji banaDalilin da ya sa Amnesty ke neman a soke hukuncin kisa a NajeriyaGwamnan jihar Bayelsa, ya fice daga jam'iyyarsa ta PDP.Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Joash AmupitanGwamnatin Najeriya ta cire darasin Lissafi cikin sharuɗan samun gurbin karatun Jami'a ga wasu ɗalibanGwamnan Enugu ya koma APC bayan ficewa daga PDPMajalisar dokokin Nijeriya na shirin sauya lokaci zaben shugaban kasa
X whatsapp