• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home WASANNI Xavi zai cigaba da Jagorantar kungiyar Barcelona
  • WASANNI

Xavi zai cigaba da Jagorantar kungiyar Barcelona

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
April 25, 2024
Arewa Award

Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Barcelona Xavi ya amince ya cigaba da jagorantar kungiyar bayan ya sami karfin gwiwa daga mamallaka kungiyar da manajojinta da duk masu ruwa da tsaki.
“Ni kaina, abokan aikina, dukan mu muna jin cewa muna da ƙarfin da zamu cimma abu mai muhimmanci tare kuma mu cigaba da yin wannan aikin tare.”

Read Also:

  • Shugaba Tinubu ya nada Jakadan da zai wakilci Nijeriya a Amurka
  • rahotannin daga jihar Katsina na cewa ‘Yan bindiga sun kashe mutum 9 a jihar
  • ‘Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026’

Kungiyar kwallon kafa ta Bercelona dai na fuskantar koma tasgaro a baya bayan na, tun bayan da aka cire ta daga gasar cin kofin zakarun nahiyar turai, sa’annan kungiyar kwallon kafa ta real Madrid dake matsayin babbar abokiyar hamayyarta a kasar Spain ta lallasata a ci 3 da 2  a wasan Elclassico.

a kwanakin baya ne dai mai horar da kungiyar Xavi wanda tsohon dan wasan kungiyar ne, ya ayyana kudirinsa na Ajje aikin horar da kungiyar, bisa kwamgaba-kwambaya da take  samu a karkashin kulawarsa.

Duk da cewa dai kungiyar ta Bacerlona ita ce ta lashe gasar ta laliga a kakar bara, to yanzo dai tana matsayi na biyu a bayan Madrid.

kungiyar ta Real Madrid dai na saman teburi da maki 81 a cikin wassani 32, wadda Barcelonan ke biye mata da maki 70 a gasar ta laliga.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Barcelona
  • Laliga
  • Real Madrid
  • XaviAlonso
Previous article‘Yan sandan a Kano sun kama masu kwacen waya
Next article‘Yansanda a jihar Bauchi sun hallaka ‘yan Ta’adda takwas
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Zaɓen CAF: Eto’o ya shigar da kara a gaban kotun sauraren kararrakin wasanni (CAS)

An saka ranar gudanar da gasar CHAN ta Afirka

Tinubu ya yi tir da yadda aka ci zarafin tawagar Super Eagles a Libya

Ƴan wasan Super Eagles sun sauka a Kano

Kano Pillars ta gabatar da sabbin ‘Yan wasa 12

Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America

Flamingos sun fara atisaye a sansanin su dake birnin tarayya Abuja

Yann Aurel Bisseck na jiran kiran Jamus

NPFL: Kungiyar Kano Pillars zata Dawo Buga Wasa Jihar Kano

Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19 a Gasar Firimiya

Newcastle United na Son Daukar Neymar Daga PSG

PSG ta Sha Kashi a Gidan Monaco a Gasar Ligue 1

Recent Posts

  • Shugaba Tinubu ya nada Jakadan da zai wakilci Nijeriya a Amurka
  • rahotannin daga jihar Katsina na cewa ‘Yan bindiga sun kashe mutum 9 a jihar
  • ‘Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026’
  • Trump ya dakatar da bada biza ga ƴan Najeriya da wasu ƙasashe 74 ke fara aiki
  • Mayakan Boko Haram sun kutsa cikin ayarin sojin Najariya da bama-bamai a Borno

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1681 days 48 minutes 9 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1663 days 2 hours 29 minutes 34 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Shugaba Tinubu ya nada Jakadan da zai wakilci Nijeriya a Amurkarahotannin daga jihar Katsina na cewa 'Yan bindiga sun kashe mutum 9 a jihar'Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026'Trump ya dakatar da bada biza ga ƴan Najeriya da wasu ƙasashe 74 ke fara aikiMayakan Boko Haram sun kutsa cikin ayarin sojin Najariya da bama-bamai a BornoSojojin sun gano makeken kabarin ƴan Boko Haram a yankin TimbuktuAbba da Tinubu sun tattauna kan tsaro da ci gaban Kano - Dawakin TofaƳanbindiga sun yi garkuwa da aƙalla mutum 160 a coci a KadunaMun Karbi korafin cin zarafin Mata sama da dubu 3 cikin shekara daya a jihar Kano - NHRCƳansanda a jihar Nasarawa sun tseratar da yara 17 da ake shirin safararsuSojoji sun lalata sansanonin ƴanbindiga a Arewa maso Gabashin NajeriyaTinubu ya yi tir da kisan mace da ƴaƴanta shida a KanoKisan gilla - Ƴansandan jihar Kano sun kama wadanda ake zargi da ƴaƴantaƳan sanda sun fara bincike kan mutum 6 da aka yiwa yankan rago a JiharGwamnatin Najeriya ta dakatar da fara aikin sabuwar dokar haraji
X whatsapp