• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home AFIRKA “Yan Majalisar Kasar Kenya sun tsige mataimakin shugaban kasar
  • AFIRKA
  • DUNIYA

“Yan Majalisar Kasar Kenya sun tsige mataimakin shugaban kasar

By
Cin Hanci, Kenya, Zanga Zanga
-
October 18, 2024
Arewa Award

Majalisar dattawa ta ƙasar Kenya ta tsige matamakin shugaban ƙasar Rigathi Gachagua.

Shugaban majalisar ya ce sanatoci sun tabbatar da tuhume-tuhume biyar daga cikin 11 da aka gabatar a kan tsohon mataimakin shugaban ƙasar, waɗanda duka ya ƙaryata.

Read Also:

  • Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa
  • Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya
  • zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga

Daga cikin laifukan akwai raba kan al’umma da saɓa dokokin aikin ofis ɗinsa da kawo tsaiko a aikin tattara bayanan sirrin ƙasar.

Rigathi Gachagua mai shekara 59 ya yi iya bakin ƙokarinsa domin hana tsigewar, sannan ko a yammacin alhamis lauyansa ya ce ba zai samu halartar zaman majalisar ba saboda yana kwance a asibiti, har ya buƙaci a ɗage zaman, amma sanatocin suka ƙi amincewa, inda suka cigaba da tattaunawa ba tare da yana nan ba, har suka kai ga tsige shi.

Sai dai yana da damar ƙalubalantar tsigewar a kotu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleMajalisar wakilai ta buƙaci Tinubu ya gaggauta gabatar da kasafin 2025
Next articleGwamnatin Kano ta tallafawa wadanda gobara ta shafa a jihar Jigawa
Cin Hanci, Kenya, Zanga Zanga

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya

Mayaƙan JNIM da ‘yan tawayen FLA sun ƙaddamar da hari kan tawagar sojin Mali

Shugabannin ƙasashen Benin da Senegal sun gana don farfaɗo da alaƙarsu

yadda mahara suka hallaka sojojin Nijar sama da 30

Boko Haram ta kashe mutum 22 a arewacin Najeriya a ƙarshen mako

Gwamnonin PDP 11 sun shigar da ƙara don kalubalantar dakatar da Fubara

Sojojin Nijeriya sun hallaka ƴanta’adda a Jihar Taraba

ECOWAS ta tabbatar da ficewar Nijar, Burkina Faso da kuma Mali a hukumance

Nijeriya ta sake ciwo bashi don samar da Lantarki

Nahiyar Afirka za ta iya riƙe kanta da kanta — Tinubu

Tubabbun mayaƙan Boko Haram 124 za su koma rayuwar fararen hula a Nijar

Recent Posts

  • Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa
  • Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya
  • zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga
  • Gwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki Gusau
  • Akalla jami’an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki – Kwamishina

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1503 days 16 hours 22 minutes 20 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1485 days 18 hours 3 minutes 45 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar JigawaZanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenyazamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba - 'Yan BindigaGwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki GusauAkalla jami'an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki - KwamishinaYadda yan bindiga suka yiwa mutane 38 yankan RagoAmbaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin YolaFadar shugaban Kasa ta magantu kan zargin da Kwankwaso ya yiwa TinubuYadda Hukumar KAROTA ta karbi koken direbobin mota a jihar KanoHare-haren ƴan bindiga a jihar Filato na ci gaba da lakume rayukaGwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rasuwar Sarkin Gusau na jiharNAFDAC ta gano gidan ajiye sinadaran haɗa abubuwa masu fashewa a KanoEFCC ta kama ƴan damfara ta intanet 25 a Jami'ar Bayero dake KanoBincike: Shin da Gaskiya ne Gadar Sama da aka gidana kan Naira Biliyan 10 a Lafia, dake jihar Nasarawa ta Rushe Bayan Mako Uku da Kaddamar da Ita?Sanatocin PDP 4 sun sauya sheƙa zuwa APC a Najeriya
X whatsapp