• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home AFIRKA “Yan Majalisar Kasar Kenya sun tsige mataimakin shugaban kasar
  • AFIRKA
  • DUNIYA

“Yan Majalisar Kasar Kenya sun tsige mataimakin shugaban kasar

By
Cin Hanci, Kenya, Zanga Zanga
-
October 18, 2024
Arewa Award

Majalisar dattawa ta ƙasar Kenya ta tsige matamakin shugaban ƙasar Rigathi Gachagua.

Shugaban majalisar ya ce sanatoci sun tabbatar da tuhume-tuhume biyar daga cikin 11 da aka gabatar a kan tsohon mataimakin shugaban ƙasar, waɗanda duka ya ƙaryata.

Read Also:

  • Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato
  • Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya
  • Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Daga cikin laifukan akwai raba kan al’umma da saɓa dokokin aikin ofis ɗinsa da kawo tsaiko a aikin tattara bayanan sirrin ƙasar.

Rigathi Gachagua mai shekara 59 ya yi iya bakin ƙokarinsa domin hana tsigewar, sannan ko a yammacin alhamis lauyansa ya ce ba zai samu halartar zaman majalisar ba saboda yana kwance a asibiti, har ya buƙaci a ɗage zaman, amma sanatocin suka ƙi amincewa, inda suka cigaba da tattaunawa ba tare da yana nan ba, har suka kai ga tsige shi.

Sai dai yana da damar ƙalubalantar tsigewar a kotu.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1483 days 12 hours 1 minute 6 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1465 days 13 hours 42 minutes 31 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleMajalisar wakilai ta buƙaci Tinubu ya gaggauta gabatar da kasafin 2025
Next articleGwamnatin Kano ta tallafawa wadanda gobara ta shafa a jihar Jigawa
Cin Hanci, Kenya, Zanga Zanga

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

yadda mahara suka hallaka sojojin Nijar sama da 30

Boko Haram ta kashe mutum 22 a arewacin Najeriya a ƙarshen mako

Gwamnonin PDP 11 sun shigar da ƙara don kalubalantar dakatar da Fubara

Sojojin Nijeriya sun hallaka ƴanta’adda a Jihar Taraba

ECOWAS ta tabbatar da ficewar Nijar, Burkina Faso da kuma Mali a hukumance

Nijeriya ta sake ciwo bashi don samar da Lantarki

Nahiyar Afirka za ta iya riƙe kanta da kanta — Tinubu

Tubabbun mayaƙan Boko Haram 124 za su koma rayuwar fararen hula a Nijar

Ƴan bindiga sun hallaka fararen hula 21 a yammacin Jamhuriya Nijar

RSF sun kashe mutum 13 a wani sabon hari kan fararen hula a Sudan

EU da Jamus sun bai wa Najeriya tallafin kusan yuro miliyan 18

Recent Posts

  • Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato
  • Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya
  • Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha
  • Lukurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto
  • Matatar Dangote ta rage farashin Man fetur

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1483 days 12 hours 1 minute 6 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1465 days 13 hours 42 minutes 31 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar FilatoNimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi NijeriyaKotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata NatashaLukurawa sun kashe mutum 15 a SokotoMatatar Dangote ta rage farashin Man feturRundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDPShugaba Tinubu ya mika ta'aziyyar Alhaji Aminu DantataSojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a NejaRanar 1 ga watan Janairun 2026 ne za a fara amfani sabbin dokokin haraji a NajeriyaINEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a NajeriyaTinubu zai saka hannu a sabuwar dokar haraji da ta yamutsa hazoBa mu warware rawanin Wazirin Adamawa Atiku Abubakar ba - Umar FintiriBello Turji ya kashe ƴan sa-kai sama da 40 a ZamfaraRundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kashe jami'anta a NejaGwamnatin jihar Kano ta yi Alla-wadai da kisan 'yan asalin jihar a Benuwai
X whatsapp