APC ta ayyana ranar gudanar da taron masu ruwa da tsaki

Jam’iyyar APC ta saka ranar Talata 25 ga watan Fabrairu da Laraba, 26 ga Fabrairu domin gudanar da taron masu ruwa da tsaki, da kuma babban taronta.

Sakataren jam’iyyar na ƙasa, Surajuddeen Bashiru ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Juma’a a Abuja.

Sanarwar ta ce za a yi taron masu ruwa da tsakin a daƙin taro na Banquet da fadar shugaban ƙasar Najeriya, sannan a gudanar da babban taron jam’iyyar a ranar Laraba a sakatariyar jam’iyyar da ke Abuja.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 14 hours 12 minutes 50 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1444 days 15 hours 54 minutes 15 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com