Home General Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a Kananan Hukumomin jihar...

Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a Kananan Hukumomin jihar 13

Gwamnatin jihar Kano tabbatar da barkewar annobar diphtheria a kananan hukumomi 13 dake fadin jihar.

Kwamishinan lafiya na jihar Dr Aminu Tsanyawa ne ya bayyaba hakan yayin da yake bayani kan barkewar cututtukan na Diphtheria da cutar Lassa a ranar Asabar.
Yace an sami mutane 100 da ake zargin sun kami da cutar yayin 3 suka mutu.

“Daga ranar 20 ga watan Janairun 2023 mun sami adadin mutane 100 da ake zargin sun kamu da cutar a kananan hukumomi 13 dake jihar kano.

Wanda suka hadar da ”Ungogo, Nassarawa, Bichi, Dala, Dawakin Tofa, Dawakin Kudu, Fagge, Gwale, Kano Municipal, Kumbotso, Kiru, Rano, and Gwarzo.

“Cikin mutane darinda ake zargi sun kamu da cutar gwaji ya tabbatar da mutane 8 inda ake dakon sauran sakamakon.
“mun rasa rayukan mutane 3 cikin wadanda aka tabbatar da sun kamu da cutar.

Tsanyawa ya kara da cewa yanzu haka majinyata 27 na karkashin kulawar likitoci inda aka sallami 41 bayan sun warke.
PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp